Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yan adawa

  • Wani Manazarci Ya Yi Gargadi Kan Yiyuwar Murkushe 'Yan Adawar Kasar Moroko

    Wani Manazarci Ya Yi Gargadi Kan Yiyuwar Murkushe 'Yan Adawar Kasar Moroko

    Jun 24, 2017 11:59

    Wani manazarci dan kasar Amurka ya yi gargadi kan cewa: Akwai yiyuwar mahukuntan kasar Moroko su yi amfani da rikicin da ke tsakanin kasashen Amurka da Rasha wajen samun damar murkushe 'yan adawar kasarsu.

  • Gabon: Yan Hamayya Sun Yi Watsi Da Gayyatar Gwamnati

    Gabon: Yan Hamayya Sun Yi Watsi Da Gayyatar Gwamnati

    Mar 11, 2017 19:12

    Jagoran yan hamayyar 'yan siyasar kasar ta Gabon, Jean Ping, ya ce; Ba za su shiga cikin tattaunawar da shugaban kasa ya gayyace su ba.

  • Matakin farko na zartar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Mali

    Matakin farko na zartar da yarjejjeniyar Sulhu a kasar Mali

    Feb 12, 2017 06:30

    Yayin da kasar Mali ke ci gaba da fuskantar hare-haren ta'addanci, wakilan Gwamnati da Kungiyoyin 'yan tawayen arewacin kasar sun gudanar da zama a birnin Bamako

  • Jam'iyyun Adawar Kenya Sun Hada Hadaka Da Nufin Kada Kenyatta A Zabe Mai Wuya

    Jam'iyyun Adawar Kenya Sun Hada Hadaka Da Nufin Kada Kenyatta A Zabe Mai Wuya

    Jan 12, 2017 05:34

    Jam'iyyun adawa a kasar Kenya sun sanar da kafa wata hadaka a tsakaninsu da nufin kada shugaban kasar Uhuru Kenyatta a zabe mai zuwa da za a gudanar a watan Augusta mai zuwa.

  • Yahaya Jammeh ya amince da kayin da ya sha a zaben shugaban kasa

    Yahaya Jammeh ya amince da kayin da ya sha a zaben shugaban kasa

    Dec 03, 2016 11:18

    Shugaban kasar Gambia mai barin gado Yahya Jammeh, ya ce har kullum zai ci gaba da amincewa da zabin al’ummar kasar, inda ya kara jaddada dalilansu na amincewa da sakamakon zaben da ya bai wa abokin hamayyarsa Adama Barrow nasara a zaben da aka gudanar ranar alhamis da ta gabata.

Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS