Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Biritaniya Ta Gabatar da Daftarin Kudirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Biritaniya Ta Gabatar da Daftarin Kudirin Dakatar Da Bude Wuta A Yemen

    Nov 19, 2018 15:58

    Biritaniya ta gabatar wa kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya, da wani daftarin kudiri kan dakatar da bude wuta da yadda za a samu kai kayan agaji ga al'ummar kasar Yemen.

  • Dakarun Yemen Sun Amince Da Kiran MDD Na Dakatar Da Kai Hari Kan Saudiyya Da Kawayenta

    Dakarun Yemen Sun Amince Da Kiran MDD Na Dakatar Da Kai Hari Kan Saudiyya Da Kawayenta

    Nov 19, 2018 05:10

    Dakarun Ansarullah na kasar Yemen, wadanda suke ci gaba da kare kasar daga hare-haren wuce gona da irin Saudiyya da kawayenta sun amince da kiran da MDD ta yi musu na su dakatar da kai hare-hare kan Saudiyya da kawayen nata don share fagen ci gaba da tattaunawar tsagaita wuta a kasar.

  • Yemen : Duniya Ta Damu Kan Halin Da Ake Ciki A Hodeida

    Yemen : Duniya Ta Damu Kan Halin Da Ake Ciki A Hodeida

    Nov 13, 2018 06:18

    Kasashen Biritaniya da Faransa da kuma Amurka sun nuna damuwa kan halin da ake ciki a birnin Hodeida da ya kunshi tashar ruwa a yammacin kasar Yemen.

  • Babban Sakataren MDD Ya Ce: An Kama Hanyar Rusa Lardin Hudaidah Na Kasar Yemen

    Babban Sakataren MDD Ya Ce: An Kama Hanyar Rusa Lardin Hudaidah Na Kasar Yemen

    Nov 12, 2018 18:58

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi gargadi kan hare-haren wuce gona da irin da rundunar kawancen masarautar Saudiyya take kai wa kan lardin Hudaidah da ke yammacin kasar Yemen.

  • Dakarun Yemen Sun Sake Dakile Kokarin 'Yan Mamayan Saudiyya Na Kame Hudaydah

    Dakarun Yemen Sun Sake Dakile Kokarin 'Yan Mamayan Saudiyya Na Kame Hudaydah

    Nov 11, 2018 17:14

    Jami'an kasar Yemen sun bayyana cewar dakarun kasar sun sami nasarar dakile wani kokari na kasar Saudiyya na kame garin Hudaydah da ke bakin ruwar kasar inda suka kashe da kuma kame wani adadi na sojojin haya 'yan kasar Sudan.

  • Hukumar Kolin Kula Da 'Yan Gudun Hijira Ta MDD Ta Jaddada Damuwarta Kan Yakin Kasar Yemen

    Hukumar Kolin Kula Da 'Yan Gudun Hijira Ta MDD Ta Jaddada Damuwarta Kan Yakin Kasar Yemen

    Nov 10, 2018 11:56

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta kara jaddada damuwarta kan ci gaba da yaki a kasar Yemen musamman yadda ake ci gaba da kashe fararen hula a lardin Hudaidah na kasar.

  • Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Amurka Sun Yi Tofin Allah Tsine Kan Saudiyya

    Masu Rajin Kare Hakkin Bil-Adama A Kasar Amurka Sun Yi Tofin Allah Tsine Kan Saudiyya

    Nov 09, 2018 06:35

    Gungun masu rajin kare hakkin bil-Adama daga sassa daban daban na kasar Amurka sun gudanar da taron gangami a birnin New York domin yin Allah wadai da hare-haren zaluncin da ake kai wa kan kasar Yamen.

  • Kungiyoyin Bada Agaji 35 Ne Suka Yi Gargadi Na Cewa Rabin Mutanen Yemen Zasu Fada Cikin Yunwa

    Kungiyoyin Bada Agaji 35 Ne Suka Yi Gargadi Na Cewa Rabin Mutanen Yemen Zasu Fada Cikin Yunwa

    Nov 08, 2018 06:41

    Kungiyoyin bada agaji masu zaman kansu na cikin gida da kuma na kasashen waje 35 ne, suka bada sanarwan cewa rabin mutanen kasar Yemen na fuskantar barazanar yunwa nan gaba kadan.

  • MDD: Sama Da Kananan Yara Miliyan 7 Ne Suke Fuskantar Barazanar Yunwa

    MDD: Sama Da Kananan Yara Miliyan 7 Ne Suke Fuskantar Barazanar Yunwa

    Nov 01, 2018 17:05

    Asusun tallafawa kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya bayyana cewar sama da kananan yaran kasar Yemen miliyan 7 ne suke fuskatar gagarumar barazanar yunwa a kasar sakamakon ci gaba da hare-haren wuce gona da irin da Saudiyya da kawayenta suke ci yi a kasar.

  • Kokarin Amurka Na Fitar Da Saudiyya Daga Cikin Kangin Tsaka Mai Wuya Da Ta Shiga A Yamen

    Kokarin Amurka Na Fitar Da Saudiyya Daga Cikin Kangin Tsaka Mai Wuya Da Ta Shiga A Yamen

    Nov 01, 2018 05:23

    Sakamakon matakan matsin lamba da kasashen Amurka da Saudiyya suke fuskanta tun bayan kisan gillar da aka yi wa dan jaridar Saudiyya mai adawa da masarautar kasar ta Saudiyya Jamal Khashoggi, mahukuntan Amurka suka fara batun neman hanyar warware rikicin kasar Yamen.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS