Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

yemen

  • Ansarullah: Amurka Tana Ckin Masu Yakar Kasar Yemen

    Ansarullah: Amurka Tana Ckin Masu Yakar Kasar Yemen

    Oct 31, 2018 18:00

    Wani Jami'i na kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ya ce; babu yadda Amurka za ta zama mai shiga tsakani alhali tana cikin masu yakar kasar.

  • Amurka ta Baiwa Masu Rikici A Yemen Kwanaki 30 Kan Su Tattauna

    Amurka ta Baiwa Masu Rikici A Yemen Kwanaki 30 Kan Su Tattauna

    Oct 31, 2018 12:04

    Amurka ta bukaci bangarorin dake rikici a Yemen dasu kawo karshen rikicin kasar tare da gindaya masu wa'adin kwanaki talatin na su bude tattaunawa tsakaninsu.

  • Ministan Harkokin Wajen Yemen: Yemen 'Yantacciyar Kasa Ce Bata Daukar Umurni Daga Amurka

    Ministan Harkokin Wajen Yemen: Yemen 'Yantacciyar Kasa Ce Bata Daukar Umurni Daga Amurka

    Oct 31, 2018 06:26

    Ministan harkokin wajen kasar Yemen Hisham Sharaf ya bayyana cewa kasar Yemen 'yentacciyar kasa ce, don haka ba ta daukan umurni daga Amurka.

  • Dakarun Ansarullah Sun Kaddamar Da Wasu Sabbin Makamai Masu Linzami

    Dakarun Ansarullah Sun Kaddamar Da Wasu Sabbin Makamai Masu Linzami

    Oct 29, 2018 05:54

    Dakarun kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen sun sami nasarar harba wani makami mai linzami mai cin gajeren zango da suka kaddamar da shi a ranar Asabar din da ta gabata, inda suka harba shi kan wasu sansanin sojojin haya na kasashen waje da suke goyon bayan Saudiyya a Yemen.

  • Kungiyar Amnesty International Ta Yi Kakkausar Suka Kan Yin Shiru Dangane Da Yakin Kasar Yamen

    Kungiyar Amnesty International Ta Yi Kakkausar Suka Kan Yin Shiru Dangane Da Yakin Kasar Yamen

    Oct 24, 2018 19:01

    Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Amnesty International ta yi kakkausar suka kan shirun da duniya ta yi dangane da ayyukan ta'addanci da wuce gona da irin da kasar Saudiyya take tafkawa a kasar Yamen.

  • MDD Ta Nuna Damuwarta Kan Yadda Yanayi Ke Kara Kamari A Yemen

    MDD Ta Nuna Damuwarta Kan Yadda Yanayi Ke Kara Kamari A Yemen

    Oct 23, 2018 11:46

    Jami'in dake kula da jin kai na MDD ya nuna damuwarsa kan yadda matsalar rashin isar da agaji kai kara kamari a kasar Yemen sakamakon yakin fice goma da iri da kawancen saudiya ya kadamar kan al'ummar kasar ta Yemen.

  • Jiragen Yakin Kawance Sun Rusa Babban Asbiti  A Yankin Addarhami Na Kasar Yemen

    Jiragen Yakin Kawance Sun Rusa Babban Asbiti A Yankin Addarhami Na Kasar Yemen

    Oct 12, 2018 11:50

    Ma'aikatar kiwon lafiya a kasar Yemen ta bada sanarwan cewa jiragen yakin kawancen Saudia sun rusa babban asbitin Adduraihami da kuma wani na yara da mata a jiya Alhamis.

  • Rahoton UNICEF Kan Mawuyacin Halin Da Saudiyyah Ta Jefa Kananan Yara A Yemen

    Rahoton UNICEF Kan Mawuyacin Halin Da Saudiyyah Ta Jefa Kananan Yara A Yemen

    Oct 12, 2018 06:03

    A cikin wannan makon ne hukumar majalisar dinkin duniya da ke kula da ayyukan tallafa wa kananan yara a duniya UNICEF ta fitar da wani rahoto, dangane da irin mawuyacin halin da kananan yara suka samu kansu a ciki a kasar Yemen, sakamakon hare-haren da Saudiyya take kaddamarwa akan al'ummar kasar.

  • Huthi : Mutanen Yemen Zasu Yi Nasara A Yakin Da Saudiyya Ta Kaddamar A kansu

    Huthi : Mutanen Yemen Zasu Yi Nasara A Yakin Da Saudiyya Ta Kaddamar A kansu

    Oct 06, 2018 06:43

    Mohammad Ali Al-Huthi shugaban majalisar juyin juya hali na kasar Yemen ya bayyana cewa mutanen kasar ne zasu sami nasara a yakin da Saudiyya ta kaddamar a kansu.

  • Houthi: Al'ummar Yemen Ba Za Su Mika Wuya Ga Masu Wuce Gona Da Iri Ba

    Houthi: Al'ummar Yemen Ba Za Su Mika Wuya Ga Masu Wuce Gona Da Iri Ba

    Oct 05, 2018 11:03

    Shugaban kungiyar 'yan Houthi ta Ansarullah, Abdul Malik Al-Houthi ya bayyana cewar al'ummar kasar Yemen ba za su taba mika kai ga bukatun masu wuce gona da iri, yana mai cewa a shirye ya ke ya tattauna don kawo karshen yakin da aka kaddamar a kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS