-
An Tsayar Da Lokacin Da Za A Gudanar Da Manyan Zabuka A Kasar Libya
Jan 10, 2019 19:28Manzon Musamman na Majalisar Dinkin Duniya a Kasar Libya ne ya bayyana cewa za a gudanar da zaben shugaban kasa a kasar
-
Dan Adawa Felix Tshisekedi, Ya Lashe Zaben Shugaban Kasa A DR Congo
Jan 10, 2019 03:24Dan takaran adawa a jamhuriya Demokuradiyyar Congo, Félix Tshisekedi, ya kafa tarihi, inda ya lashe zaben shugaban kasar tun a zagayen farko.
-
'Yan Adawa A Kasar Mali Sun Bayyanar Da Adawarsu Da Dage Lokacin Zaben 'Yan Majalisar Kasar
Oct 22, 2018 18:11Jami'iyyu masu adawa da gwamnatin kasar Mali sun kafa wata sabuwar hadaka da nufin nuna rashin amincewarsu da shirin gwamnatin kasar na dage lokacin zaben 'yan majalisar kasar.
-
An Kafa Sabon Kawancen Siyasa Na 'Yan Adawa A Kasar Mali
Oct 22, 2018 07:50Jam'iyyun adawa sun kafa sabon kawancen ne da zummar kalubalantar matakin gwamnati na dage lokacin zaben 'yan majalisar dokoki.
-
Gwamnatin Masar Zata Hukunta Mutanen Da Suka Ki Gudanar Da Zabuka A Kasar
Oct 09, 2018 12:01Kwamitin kula da zabuka a kasar Masar ya sanar da cewa: Suna ci gaba da tantance sunayen mutanen da suka ki kada kuri'a a zaben shugaban kasa da aka gudanar a Masar da nufin mika su ga ma'aikatar shari'ar kasar.
-
Za'a Ci Tarar Wadanda Suka Ki Kada Kuri'arsu A Zaben Shugaban Kasar Masar Da Ya Gabata.
Oct 08, 2018 18:57Hukumar Zabe a kasar Masar ta bada sanarwan cewa tana fitar da sunayen wadanda suka cancanci kada kuri'unnsu a zaben shugaban kasa da ya gabata amma basu yi hakan sannan ta mikawa babban mai gabatar da karan kasar don dora masu tara.
-
Tunisiya: Jam'iyyar Nahdha Bata Yarda Da Dage Lokacin Zabe Ba
Aug 31, 2018 18:56Jam'iyyar ta masu kishin musulunci ta ce ba ta yarda da a dage lokacin zaben shugaban kasa ba da za a yi a shekara mai zuwa
-
An Bayyana Ranar Zaben Majalisar Dokokin Kasar Mali
Aug 29, 2018 12:09Gwamnatin kasar Mali ta bayyana ranar da za'a gudanar da zaben majalisar dokokin kasar Mali.
-
An Karyata Jita-Jitan Takarar Madugun 'yan Adawar Kasar D/Congo.
Aug 25, 2018 05:24Kwamitin zabe mai zaman kansa na jamhoriyar D/Congo ya karyata jita-jitan cewa madugun 'yan adawar kasar JEAN-PIERRE BEMBA zai tsaya takarar shugaban kasa.
-
Mali: 'Yan Adawa Sun Nuna Shakku Kan Sakamakon Zabe Zagaye Na Biyu
Aug 16, 2018 18:09Magoya bayan dan takarar adawa Soumaila Cisse sun nuna rashin gamsuwa da sakamakon zaben shugaban kasar Mali zagaye na biyu da aka gudanar a jiya.