Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • An Tsayar Da Lokacin Da Za A Gudanar Da Manyan Zabuka A Kasar Libya

    An Tsayar Da Lokacin Da Za A Gudanar Da Manyan Zabuka A Kasar Libya

    Jan 10, 2019 19:28

    Manzon Musamman na Majalisar Dinkin Duniya a Kasar Libya ne ya bayyana cewa za a gudanar da zaben shugaban kasa a kasar

  • Dan Adawa Felix Tshisekedi, Ya Lashe Zaben Shugaban Kasa A DR Congo

    Dan Adawa Felix Tshisekedi, Ya Lashe Zaben Shugaban Kasa A DR Congo

    Jan 10, 2019 03:24

    Dan takaran adawa a jamhuriya Demokuradiyyar Congo, Félix Tshisekedi, ya kafa tarihi, inda ya lashe zaben shugaban kasar tun a zagayen farko.

  • 'Yan Adawa A Kasar Mali Sun Bayyanar Da Adawarsu Da Dage Lokacin Zaben 'Yan Majalisar Kasar

    'Yan Adawa A Kasar Mali Sun Bayyanar Da Adawarsu Da Dage Lokacin Zaben 'Yan Majalisar Kasar

    Oct 22, 2018 18:11

    Jami'iyyu masu adawa da gwamnatin kasar Mali sun kafa wata sabuwar hadaka da nufin nuna rashin amincewarsu da shirin gwamnatin kasar na dage lokacin zaben 'yan majalisar kasar.

  • An Kafa Sabon Kawancen Siyasa Na 'Yan Adawa A Kasar Mali

    An Kafa Sabon Kawancen Siyasa Na 'Yan Adawa A Kasar Mali

    Oct 22, 2018 07:50

    Jam'iyyun adawa sun kafa sabon kawancen ne da zummar kalubalantar matakin gwamnati na dage lokacin zaben 'yan majalisar dokoki.

  • Gwamnatin Masar Zata Hukunta Mutanen Da Suka Ki Gudanar Da Zabuka A Kasar

    Gwamnatin Masar Zata Hukunta Mutanen Da Suka Ki Gudanar Da Zabuka A Kasar

    Oct 09, 2018 12:01

    Kwamitin kula da zabuka a kasar Masar ya sanar da cewa: Suna ci gaba da tantance sunayen mutanen da suka ki kada kuri'a a zaben shugaban kasa da aka gudanar a Masar da nufin mika su ga ma'aikatar shari'ar kasar.

  • Za'a Ci Tarar Wadanda Suka Ki Kada Kuri'arsu A Zaben Shugaban Kasar Masar Da Ya Gabata.

    Za'a Ci Tarar Wadanda Suka Ki Kada Kuri'arsu A Zaben Shugaban Kasar Masar Da Ya Gabata.

    Oct 08, 2018 18:57

    Hukumar Zabe a kasar Masar ta bada sanarwan cewa tana fitar da sunayen wadanda suka cancanci kada kuri'unnsu a zaben shugaban kasa da ya gabata amma basu yi hakan sannan ta mikawa babban mai gabatar da karan kasar don dora masu tara.

  • Tunisiya: Jam'iyyar Nahdha Bata Yarda Da Dage Lokacin Zabe Ba

    Tunisiya: Jam'iyyar Nahdha Bata Yarda Da Dage Lokacin Zabe Ba

    Aug 31, 2018 18:56

    Jam'iyyar ta masu kishin musulunci ta ce ba ta yarda da a dage lokacin zaben shugaban kasa ba da za a yi a shekara mai zuwa

  • An Bayyana Ranar Zaben Majalisar Dokokin Kasar Mali

    An Bayyana Ranar Zaben Majalisar Dokokin Kasar Mali

    Aug 29, 2018 12:09

    Gwamnatin kasar Mali ta bayyana ranar da za'a gudanar da zaben majalisar dokokin kasar Mali.

  • An Karyata Jita-Jitan Takarar Madugun 'yan Adawar Kasar D/Congo.

    An Karyata Jita-Jitan Takarar Madugun 'yan Adawar Kasar D/Congo.

    Aug 25, 2018 05:24

    Kwamitin zabe mai zaman kansa na jamhoriyar D/Congo ya karyata jita-jitan cewa madugun 'yan adawar kasar JEAN-PIERRE BEMBA zai tsaya takarar shugaban kasa.

  • Mali: 'Yan Adawa Sun Nuna Shakku Kan Sakamakon Zabe Zagaye Na Biyu

    Mali: 'Yan Adawa Sun Nuna Shakku Kan Sakamakon Zabe Zagaye Na Biyu

    Aug 16, 2018 18:09

    Magoya bayan dan takarar adawa Soumaila Cisse sun nuna rashin gamsuwa da sakamakon zaben shugaban kasar Mali zagaye na biyu da aka gudanar a jiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS