-
Mali: An Kammala Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu
Aug 13, 2018 12:47A jiya Lahadi ne aka yi zaben shugaban kasar wanda ya fara daga karfe 8 na safe zuwa karfe 7 na marece
-
Shugaban Kasar Comoro Ya Yi Alkawalin Gudanar Da Manyan Zabuka Anan Gaba
Aug 05, 2018 12:36Shugaban Kasar Gazali Usman ya fada a yau Lahadi cewa; Idan aka sami kyakkyawan yanayi to za a gudanar da manyan zabuka a kasar
-
Yan Adawa A Mauritaniya Zasu Hada Kai Domin Kawo Karshen Gwamnatin Kasar
Jun 24, 2018 06:49Jam'iyyun adawa akalla 10 ne suka bayyana shirinsu na hada kai domin tunkarar zabukan 'yan Majalisun Dokokin Mauritaniya da nufin kawo karshen gwamnatin kasar.
-
Tarayyar Turai Ta Bukaci A Sake Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela.
May 28, 2018 19:22Miniostocin harkokin waje na kasashen tarayyar Turai sun bukaci a sake gudanar da zaben shugaban kasa a kasar Venezuela.
-
Iraki:Ana Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa Ba Tare Da Wata Matsala Ba
May 12, 2018 19:29Ma'aikatar cikin gidan Iraki ta sanar da cewa babu wata matsala ta tsaro da aka samu a yayin da al'ummar kasar ke ci gaba da zaben wakilansu na Majalisar dokoki.
-
Jam'iyyar Al-Nahdha Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomi Na Kasar Tunusia
May 07, 2018 11:10Jam'iyyar Al-Nahda ta masu kishin addini a kasar Tunusiya ta lashe zaben kananan hukumomi da aka gudanar a kasar a jiya Lahadi lamarin da ke nuni da matsayin da take da shi a siyasar kasar.
-
An Soke Sabuwar Dokar Zabe A Kasar Madagaska
May 04, 2018 19:04Kotun koli ta kundin tsarin mulki a kasar Madagaska ta suke wasu sassa na sabuwar dokar wacce majalisar dokokin kasar ta amince da ita wacce kuma ta jawo kace-nace a cikin yan siyasar kasar.
-
Jami'an Tsaro A Kasar Tunisia Zasu Yi Zabe A Karon Farko Tun Bayan Samun 'Yencin Kai
Apr 17, 2018 19:10Jami'an tsaro a kasar Tunisia, wadanda suka hada da sojoji da kuma 'yansanda zasu kada kuri'unsu a karon farko tun bayan samun 'yencin kasar a shekara 1956.
-
Abdulfattah Sisi Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Masar
Apr 02, 2018 17:26Shugaban kasar Masar da ke kan kagarar mulki Abdulfattah Al-sisi ya sake lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar.
-
Al'ummar Masar Suna Ci Gaba Da Kada Kuri'ar Zaben Shugaban Kasa A Rana Ta Karshe
Mar 28, 2018 12:36Al'ummar Masar suna ci gaba da kada kuri'a a ranar karshe ta zaben shugaban kasa a yau Laraba.