Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Mali: An Kammala Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Mali: An Kammala Zaben Shugaban Kasa Zagaye Na Biyu

    Aug 13, 2018 12:47

    A jiya Lahadi ne aka yi zaben shugaban kasar wanda ya fara daga karfe 8 na safe zuwa karfe 7 na marece

  • Shugaban Kasar Comoro Ya Yi Alkawalin Gudanar Da Manyan Zabuka Anan Gaba

    Shugaban Kasar Comoro Ya Yi Alkawalin Gudanar Da Manyan Zabuka Anan Gaba

    Aug 05, 2018 12:36

    Shugaban Kasar Gazali Usman ya fada a yau Lahadi cewa; Idan aka sami kyakkyawan yanayi to za a gudanar da manyan zabuka a kasar

  • Yan Adawa A Mauritaniya Zasu Hada Kai Domin Kawo Karshen Gwamnatin Kasar

    Yan Adawa A Mauritaniya Zasu Hada Kai Domin Kawo Karshen Gwamnatin Kasar

    Jun 24, 2018 06:49

    Jam'iyyun adawa akalla 10 ne suka bayyana shirinsu na hada kai domin tunkarar zabukan 'yan Majalisun Dokokin Mauritaniya da nufin kawo karshen gwamnatin kasar.

  • Tarayyar Turai Ta Bukaci A Sake Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela.

    Tarayyar Turai Ta Bukaci A Sake Zaben Shugaban Kasa A Kasar Venezuela.

    May 28, 2018 19:22

    Miniostocin harkokin waje na kasashen tarayyar Turai sun bukaci a sake gudanar da zaben shugaban kasa a kasar Venezuela.

  • Iraki:Ana Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa Ba Tare Da Wata Matsala Ba

    Iraki:Ana Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisa Ba Tare Da Wata Matsala Ba

    May 12, 2018 19:29

    Ma'aikatar cikin gidan Iraki ta sanar da cewa babu wata matsala ta tsaro da aka samu a yayin da al'ummar kasar ke ci gaba da zaben wakilansu na Majalisar dokoki.

  • Jam'iyyar Al-Nahdha Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomi Na Kasar Tunusia

    Jam'iyyar Al-Nahdha Ta Lashe Zaben Kananan Hukumomi Na Kasar Tunusia

    May 07, 2018 11:10

    Jam'iyyar Al-Nahda ta masu kishin addini a kasar Tunusiya ta lashe zaben kananan hukumomi da aka gudanar a kasar a jiya Lahadi lamarin da ke nuni da matsayin da take da shi a siyasar kasar.

  • An Soke Sabuwar Dokar Zabe A Kasar Madagaska

    An Soke Sabuwar Dokar Zabe A Kasar Madagaska

    May 04, 2018 19:04

    Kotun koli ta kundin tsarin mulki a kasar Madagaska ta suke wasu sassa na sabuwar dokar wacce majalisar dokokin kasar ta amince da ita wacce kuma ta jawo kace-nace a cikin yan siyasar kasar.

  • Jami'an Tsaro A Kasar Tunisia Zasu Yi Zabe A Karon Farko Tun Bayan Samun 'Yencin Kai

    Jami'an Tsaro A Kasar Tunisia Zasu Yi Zabe A Karon Farko Tun Bayan Samun 'Yencin Kai

    Apr 17, 2018 19:10

    Jami'an tsaro a kasar Tunisia, wadanda suka hada da sojoji da kuma 'yansanda zasu kada kuri'unsu a karon farko tun bayan samun 'yencin kasar a shekara 1956.

  • Abdulfattah Sisi Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Masar

    Abdulfattah Sisi Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Masar

    Apr 02, 2018 17:26

    Shugaban kasar Masar da ke kan kagarar mulki Abdulfattah Al-sisi ya sake lashe zaben shugaban kasar da aka gudanar.

  • Al'ummar Masar Suna Ci Gaba Da Kada Kuri'ar Zaben Shugaban Kasa A Rana Ta Karshe

    Al'ummar Masar Suna Ci Gaba Da Kada Kuri'ar Zaben Shugaban Kasa A Rana Ta Karshe

    Mar 28, 2018 12:36

    Al'ummar Masar suna ci gaba da kada kuri'a a ranar karshe ta zaben shugaban kasa a yau Laraba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS