Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • An Fara Gudanar Da Zaben Shugabancin Kasa A Masar

    An Fara Gudanar Da Zaben Shugabancin Kasa A Masar

    Mar 26, 2018 12:36

    An bude rumfunar zabe a larduna 27 da suke kasar Masar a safiyar yau Litinin domin fara gudanar da zaben shugaban kasa.

  • Saiful Islam Gaddafi Zai Tsaya Takarar Shugabancin Kasar Libiya

    Saiful Islam Gaddafi Zai Tsaya Takarar Shugabancin Kasar Libiya

    Mar 20, 2018 05:50

    Rahotanni daga kasar Libiya sun bayyana cewar nan ba da jimawa ba, dan tsohon shugaban kasar Kanar Mu'ammar Gaddafi, Saiful Islam Gaddafi, sai sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin kasar a zaben da za a gudanar.

  • Sharhi: Putin Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Rasha Da Tazara Mai Yawa

    Sharhi: Putin Ya Lashe Zaben Shugaban Kasar Rasha Da Tazara Mai Yawa

    Mar 19, 2018 06:38

    A jiya ne aka gudanar da zaben shugaban kasa a kasar Rasha, wanda sakamakon zaben ya yi nuni da cewa shugaba Vladimir Putin mai ci ne ya lashe shi da tazara mai nisan gaske tsakaninsa da sauran abokan hamayyarsa 7, bayan da aka sanar da sakamakon mafi yawan mazabu, wanda a jimilla Putin ya samu kashi 76.6 cikin dari.

  • An Fara Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Kasar Rasha

    An Fara Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Kasar Rasha

    Mar 18, 2018 16:14

    Miliyoyin al'ummar kasar Rasha ne suka fito don kada kuri'arsu a zaben shugaban kasar da aka fara a yau din nan a zaben da ake ganin shugaban kasar mai ci Vladimir Putin ne zai lashe shi.

  • Masar: Shugaban Kasa Ya Yi Alkawalin Kaddamar Da Zabe A cikin Ruwan Sanyi

    Masar: Shugaban Kasa Ya Yi Alkawalin Kaddamar Da Zabe A cikin Ruwan Sanyi

    Mar 16, 2018 06:16

    Abdulfattah al-Sisi ya fada a jiya alhamis cewa; Za a yi zaben a ruwan sanyi kuma ba tare da wata kumbiya-kumbiya ba.

  • Kalubalen Da Ke Jiran Zababben Shugaban Kasa A Saliyo

    Kalubalen Da Ke Jiran Zababben Shugaban Kasa A Saliyo

    Mar 12, 2018 05:25

    Rahotonni suna bayyana cewa: Sakamakon zaben shugaban kasa na farko-farko a kasar Saliyo yana nuni da cewa: Babu dan takarar da zai samu yawan kuri'un da ake bukata wato fiye da kashi 55 cikin dari da hakan zai bashi damar lashe zabe lamarin da zai kai ga gudanar da zaben shugabancin kasar zagaye na biyu.

  • Zimbabwe: Babbar Jam'iyyar Adawa Ta Fitar Da Dan Karar Neman Shugabancin Kasa

    Zimbabwe: Babbar Jam'iyyar Adawa Ta Fitar Da Dan Karar Neman Shugabancin Kasa

    Mar 03, 2018 05:50

    Bababr jam'iyyar adawa a kasar Zimbabwe MDC ta fitar da dan takararta a zabe shugaban kasa da a za a gudanar a kasar a cikin wannans hekara ta 2018.

  • An Sake Dage Zaben Shugaban Kasar Venezuela

    An Sake Dage Zaben Shugaban Kasar Venezuela

    Mar 02, 2018 06:32

    Hukumar zaben kasar Venezuela ta sanar a jiya alhamis cewa; Bayan cimma matsaya a tsakanin gwamnati da wasu jam'iyyun adawa an dage lokacin zaben da wata daya

  • Ci Gaba Da Karuwar Tashe-Tashen Hankula A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo

    Ci Gaba Da Karuwar Tashe-Tashen Hankula A Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo

    Feb 27, 2018 05:21

    Zanga-zangar nuna adawa da gwamnatin Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta baya -bayan nan ta rikide zuwa tarzoma a birnin Kinshasa fadar mulkin kasar lamarin da janyo hasarar rayukan mutane da jikkatan wasu adadi na daban.

  • Gwamnatin Masar Ta Gudanar Da Garambawul A Hukumar Leken Asirin Kasar

    Gwamnatin Masar Ta Gudanar Da Garambawul A Hukumar Leken Asirin Kasar

    Feb 04, 2018 12:16

    Gwamnatin Masar ta sanar da tsige shugaban hukumar leken asirin kasar Khalid Fauzi daga kan mukaminsa tare da wasu manyan jami'an hukumar guda bakwai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS