Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Sojojin Masar Sun Yi Wa Abdulfattah al-Sisy Mubaya

    Sojojin Masar Sun Yi Wa Abdulfattah al-Sisy Mubaya

    Jan 24, 2018 19:07

    Jaridar 'Ra'ayul-Yaum' ta Masar wacce ta dauki labarin ta ce; Kame dan takarar shugaban kasa Janar Sami Adnan da aka yi, yana nufin amincewar sojoji kasar da ci gaba da mulki Abdulfattah al-Sisy.

  • Libya: An Fara Rijistar Masu Zabe

    Libya: An Fara Rijistar Masu Zabe

    Dec 28, 2017 18:55

    Manzon musamman na Majalisar Dinkin Duniya a Libya ya ce duk da matsalar da ake fuskanta a kasar, amma an fara gudanar da rijistar masu zabe.

  • Tsohon Fira Ministan Masar Ahmed Shafiq Ya Ce Zai Tsaya Takarar Shugabancin Kasar

    Tsohon Fira Ministan Masar Ahmed Shafiq Ya Ce Zai Tsaya Takarar Shugabancin Kasar

    Dec 02, 2017 19:04

    Tsohon fira ministan Masar Ahmed Shafiq ya bayyana shirinsa na tsayawa takarar shugabancin kasar Masar a zaben shekara ta 2018.

  • Kenya : Kotun Koli Ta Yi Na'am Da Sake Zaben Kenyatta

    Kenya : Kotun Koli Ta Yi Na'am Da Sake Zaben Kenyatta

    Nov 20, 2017 10:03

    Kotun koli a kasar Kenya ta amince da sake zaben shugaba Uhuru Kenyatta a wani wa'adin shugabanci na shekaru biyar masu zuwa.

  • Equatorial Guinea : Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Lashe Zabe

    Equatorial Guinea : Jam'iyya Mai Mulki Ta Lashe Lashe Zabe

    Nov 18, 2017 11:19

    Jam'iyyar Demukuradiyya mai mulki ta (PDGE) a Equatorial Guinea, ta lashe mayan zabukan kasar da aka gudanar a ranar 12 ga watan nan na Nuwamba.

  • An Shiga da Kararaki Biyu Bayan Zaben Kenya

    An Shiga da Kararaki Biyu Bayan Zaben Kenya

    Nov 07, 2017 16:28

    Wasu bangarori biyu a kasar Kenya sun gabatar da kakaraki gaban kotun kolin kasar inda suke kalubalantar zaben shugaban kasa da Shugaba Uhuru Kenyata ya sake lashewa da kashi 98% na ywan kuri'un da aka kada.

  • An Dakatar Da Gudanar  Da Zagaye Na Biyu Na Zaben Shugaban Kasar Liberiya

    An Dakatar Da Gudanar Da Zagaye Na Biyu Na Zaben Shugaban Kasar Liberiya

    Nov 01, 2017 18:18

    Kotun kolin kasar Liberiya ta ba da umurnin dakatar da gudanar da zagaye na biyu na zaben shugaban kasar Liberiya da aka shirya gudanar da shi a ranar 7 ga watan Nuwamban nan har sai an saurari karar da aka shigar ana kalubalantar sakamakon zagayen farko na zaben.

  • Jam'iyya Mai Mulki A Liberiya Ta Nuna Rashin Amincewa Da Sakamakon Zaben Kasar

    Jam'iyya Mai Mulki A Liberiya Ta Nuna Rashin Amincewa Da Sakamakon Zaben Kasar

    Oct 30, 2017 05:51

    Jam'iyyar Unity Party mai mulki a kasar Liberiya ta nuna rashin jin dadinta da sakamakon zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar 10 ga watan Oktoban nan saboda abin da ta kira magudin da aka tafka a zaben, tana mai zargin shugabar kasar da tsoma baki cikin harkokin zaben.

  • Laberia : Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Shugaban Kasa

    Laberia : Za'a Je Zagaye Na Biyu A Zaben Shugaban Kasa

    Oct 15, 2017 18:07

    Hukumar zabe a kasar Laberia ta sanar da cewa za'a je zagaye na biyu a zaben shugaban kasar da aka kada kuri'asa a ranar Talata data gabata.

  • Zaben Liberiya : George Weah Ne Ke Kan Gaba

    Zaben Liberiya : George Weah Ne Ke Kan Gaba

    Oct 13, 2017 05:20

    Rahotanni daga Liberiya na cewa tsohon tauraron kwallon kafa George Weah ne ke kan gaba a sakamakon farko farko na zaben shugaban kasa da aka kada kuri'arsa a ranar Talata data gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS