-
Yau 'Yan Takarar Shugabancin Iran Ke Muhawara Ta Uku Kuma Ta Karshe
May 12, 2017 11:52Yan takarar shugabancin kasar Iran su shida za su gudanar da muhawara talabijin karo na uku kuma na karshe a wannan Juma'a.
-
Jagora: Fitowar Mutane A Zabe Kare Karfi Da Kwarjinin Iran Ne.
May 07, 2017 12:07Jagoran Juyin musulunci na Iran Ayatullahil-Uzmah Sayyid Ali Khamnei ya ce; Fitowar mutane a zabe, tana nufin nuna karfi da kuma kwarjinin Iran.
-
Limamin Juma'ar Birnin Tehran Ya Bukaci Hadin Kan Al'ummar Iran
May 05, 2017 17:46Limamin da ya jagoranci sallar juma'a a nan birnin Tehran ya bayyana cewa ya kamata a dukkanin matakan gudanar da zaben Shugaban kasa a kiyaye hadin kan Al'umma kasa da kuma ka'idojin Siyasa.
-
'Yan Takarar Shugabancin Kasar Iran Sun Gudanar Da Muhawara Ta Biyu
May 05, 2017 17:45Yan takarar shugabancin kasar Iran sun gudanar da muhawara karo na biyu a yau, domin bayyana irin tsare-tsaren da kowannesu yake da shi idan ya samu nasarar lashe zabe.
-
'Yan Takarar Shugabancin Iran Za Su Gudanar Da Muhawara Ta Biyu
May 05, 2017 09:47A yammacin yau ne 'yan takaran shugabancin kasar Iran a zaben shugaban kasar da za a gudanar nan gaba su shida za su gudanar da muhawararsu ta biyu wanda gidan talabijin na kasar zai watsa kai tsaye.
-
'Yan Takarar Shugabancin Iran Na Ci Gaba Da Yakin Neman Zabe
May 04, 2017 16:51Dukkanin 'yan takarar neman shugabancin kasar Iran a zabe mai zuwa, suna ci gaba da yakin neman zabe.
-
Iran: 'Yan takarar Shugabancin Kasa, Sun Maida Hankali Akan Batun Tattalin Arziki Da Samar Da Aiki.
May 01, 2017 19:13'Yan takarar shugabancin kasar Iran 6 Sun maida hankali akan tattalin arziki da kuma samar da aiki a yakin neman zabe.
-
Matsayin Jagora Kan Zabe Da Kuma Fitowar Al'umma Da Tsarin Jumhoriyar Musulinci
May 01, 2017 06:00Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayin ganawarsa da dubun dubatan Ma'aikata a jiya Lahadi yayi ishara kan zabe mai zuwa, tare kuma da yin galgadi ga 'yan takarar Shugabancin kasar shida kan su himmatu wajen tunani kan abinda zai gyara Al'ummar kasar, sannan kuma ya bukaci Al'ummar kasar da su fito kwansu da kwalkwatar su domin kada kuri'insu.
-
Jagora: Fitowar Al'umma Yayin Zabe Zai Rage Sharrin Makiya Kan Al'ummar Iran
Apr 30, 2017 16:44Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar fitowar al'ummar Iran kwansu da kwarkwatarsu yayin zabe a koda yaushe yana rage irin makircin makiya a kan su, don haka ya kirayi al'umma da su fito kwansu da kwarkwatarsu yayin zabe mai zuwa wanda shi ma zai rage sharrin makiyan a kansu.
-
A Yau Ne 'Yan Takarar Shugabancin Kasar Iran Suka Gudanar Da Muhawara
Apr 28, 2017 16:59'Yan takarar shugabancin kasar Iran sun gudanar da muhawara ta farko a yau, domin bayyana irin tsare-tsaren da kowannesu yake da shi idan ya samu nasarar lashe zabe.