-
Iran : An Bayyana 'Yan Takarar Da Suka Cancanci Tsayawa Takara Zaben Shugaban Kasa
Apr 21, 2017 05:35Majalisar kare kundin tsarin milki ta kasar Iran ta sanar da sunayen 'yan takara shida da ta tabbatar da cancantar su na tsayawa takarar Shugabancin kasar karo na 12.
-
Jagora: Makiya Na Kokarin Dagula Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 19, 2017 11:15Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ja hankulan al'ummar Iran dangane da kokarin da makiyan kasar Iran suke yi wajen dagula zaben shugaban kasa da za a gudanar nan gaba yana mai kiransu da su fito kwansu da kwarkwatarsu don kunyata makiyan.
-
An Fara Aikin Tantance Masu Bukatar Tsayawa Takaran Shugabancin Kasar Iran
Apr 17, 2017 10:38Kakakin majalisar kula da kundin tsarin mulki na kasar Iran ya sanar da cewa an fara tantance mutanen da suka yi rajistar sunayensu a matsayin 'yan takaran shugabancin kasar Iran a zaben da za a yi a wata mai kamawa.
-
Yau Ce Rana Ta Karshe Ta Rajistar Yan Takarar Neman Shugabancin Kasar Iran
Apr 15, 2017 06:22An Shiga Rana ta biyar kuma ta karshe ta yin rajistar masu son tsayawa takarar Shugabancin kasar Iran.
-
An Shiga Kwanaki Na Uku Na Rajistar 'Yan Takara A Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 13, 2017 18:54Kimanin 'Yan Takara 287 ne Suka yi Rajistar Tsayawa Takara a Zaben Shugaban kasar Iran
-
Ministan Cikin Gidan Iran: Za'a Gudanar Da Zabe Cikin Adalci
Apr 11, 2017 19:03Ministan harkokin cikin gisa na kasar Iran Abdurrida Rahamani Fadli ya bayyana cewa za'a gudanar da zabubbuka a cikin kasar Iran cikin adalci da nutsuwa a duk fadin kadar.
-
An Fara Fara Rajistar 'Yan Takara A Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 11, 2017 05:46A Safiyar Yau Talata ce aka fara rajistan 'yan takara a zaben Shugaban kasar Iran karo na 12 a cibiyoyin zaben kasar
-
A Gobe Ne Za'a Fara Rajistar 'Yan Takara A Zaben Shugaban Kasar Iran
Apr 10, 2017 17:37Shugaban hukumar zaben kasar Iran Ali Asghar Ahmadi ya sanar da cewa a gobe Talata ce za a fara rajistar mutanen da suke son tsayawa takarar shugabancin kasar a zaben da za a gudanar a wata mai kamawa.
-
Hukumar Zaben Nijeriya Ta Fitar Da Jadawalin Zabubbukan Shekara ta 2019 A Kasar
Mar 10, 2017 06:24Hukumar zabe ta Nijeriya (INEC) ta fitar da jadawalin zabubbukan da za a gudanar a kasar a shekarar 2019 da suka da na shugaban kasar, gwamnoni da na 'yan majalisu.
-
Jam'iyyun Adawar Kenya Sun Hada Hadaka Da Nufin Kada Kenyatta A Zabe Mai Wuya
Jan 12, 2017 05:34Jam'iyyun adawa a kasar Kenya sun sanar da kafa wata hadaka a tsakaninsu da nufin kada shugaban kasar Uhuru Kenyatta a zabe mai zuwa da za a gudanar a watan Augusta mai zuwa.