Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Sojoji Sun Bar Hedikwatar Hukumar Zaben Kasar Gambiya

    Sojoji Sun Bar Hedikwatar Hukumar Zaben Kasar Gambiya

    Dec 30, 2016 10:29

    Rahotanni daga kasar Gambiya sun bayyana cewar sojojin kasar sun bar hedikwatar hukumar zaben kasar bayan mamaye wajen da suka yi na sama da makonni biyu da kuma korar ma'aikatan da suke wajen.

  • Adama Barrow Ya Kirayi Yahya Jammeh Da Ya Mika Mulki Cikin Ruwan Sanyi

    Adama Barrow Ya Kirayi Yahya Jammeh Da Ya Mika Mulki Cikin Ruwan Sanyi

    Dec 27, 2016 17:37

    Zababben shugaban kasar Gambia mai jiran gado Adama Barrow ya kirayi shugaban kasar mai barin gado wanda kuma ya sha kayi a zabe Yahya Jammeh, da ya girmama sakamakon zaben kuma ya mika mulki ta hanyar ruwan sanyi.

  • Somaliya: A karo Na Hudu An Dage Lokacin Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa.

    Somaliya: A karo Na Hudu An Dage Lokacin Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa.

    Dec 27, 2016 06:49

    An Dage Zaben Shugaban Shugaban Kasar Somaliya Daga Wannan Watan Na Decemba Zuwa Watan Janairu Na Shekara Mai Zuwa.

  • ECOWAS Ta Umarci Dakarun Senegal Da Su Zama Cikin Shirin Kifar Da Yahya Jammeh Na Gambia

    ECOWAS Ta Umarci Dakarun Senegal Da Su Zama Cikin Shirin Kifar Da Yahya Jammeh Na Gambia

    Dec 23, 2016 18:02

    Kungiyar bunkasa harkokin tattalin arzikin kasashen yammacin nahiyar Afirka ECOWAS, ta umarci kasar Senegal da ta sanya dakarunta acikin shirin ko ta kwana, domin safke Yahya Jammeh da karfin tuwo, matukar dai yaki mika mulki a karashen wa'adinsa.

  • An Kafa Kwamitin Binciken Sakamakon Zaben Shugaban Kasar Zambia

    An Kafa Kwamitin Binciken Sakamakon Zaben Shugaban Kasar Zambia

    Dec 21, 2016 16:37

    Shugaban kasar Zambia Edgar Lungu ya sanar da kafa wani kwamitin gudanar da bincike kan zaben shugaban kasar d akuma na kanan hukumomi.

  • Al'ummar kasar Zimbabwe na cikin zullumi na barkewar rikicin Siyasa a kasar

    Al'ummar kasar Zimbabwe na cikin zullumi na barkewar rikicin Siyasa a kasar

    Dec 18, 2016 18:17

    Maganar Siyasa ta dauki hankalan Al'ummar kasar Zinbabwe bayan da Jam’iyyar Zanu-PF mai mulki ta amince da Robert Mugabe mai shekaru 92 a matsayin dan takarar Jam'iyar na zaben Shugaban kasa na 2018.

  • Ana gudanar da Zaben 'yan majalisar dokoki a Cote d'Ivoir

    Ana gudanar da Zaben 'yan majalisar dokoki a Cote d'Ivoir

    Dec 18, 2016 15:32

    A wannan Lahadin ne Al'ummar kasar Cote d'Ivoir fiye da miliyan shida ke zaben 'yan majalisun dokokin kasar 255.

  • A Yau Ne Ake Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisar Dokokin Kasar Ivory Coast

    A Yau Ne Ake Gudanar Da Zaben 'Yan Majalisar Dokokin Kasar Ivory Coast

    Dec 18, 2016 12:45

    Al'ummar kasar Ivory Coast na gudanar da zaben 'yan majalisar dokokin kasar a yau, domin zabar 'yan majalisa 255 da za su wakilce ta a majalisar dokoki.

  • An tabka Magudi a zaben Gambia

    An tabka Magudi a zaben Gambia

    Dec 12, 2016 05:21

    Jam'iya mai millki ta kasar Gambia ta zarki Kwamitin zabe da tabka magudi a zaben shugaban kasa.

  • Shugaban 'Yan Adawar Ghana Ya Lashe Zaben Shugabancin Kasar

    Shugaban 'Yan Adawar Ghana Ya Lashe Zaben Shugabancin Kasar

    Dec 10, 2016 05:54

    Shugaban jam'iyyar adawa ta "New Patriotic Party" a kasar Ghana Nana Akufo-Addo ya lashe zaben shugabancin kasar bayan da ya samu rinjaye a kan shugaban kasar mai ci John Dramani Mohamad.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS