Jagora: Fitowar Mutane A Zabe Kare Karfi Da Kwarjinin Iran Ne.
https://parstoday.ir/ha/news/iran-i20152-jagora_fitowar_mutane_a_zabe_kare_karfi_da_kwarjinin_iran_ne.
Jagoran Juyin musulunci na Iran Ayatullahil-Uzmah Sayyid Ali Khamnei ya ce; Fitowar mutane a zabe, tana nufin nuna karfi da kuma kwarjinin Iran.
(last modified 2018-08-22T07:00:04+00:00 )
May 07, 2017 07:37 UTC
  • Jagora: Fitowar Mutane A Zabe Kare Karfi Da Kwarjinin Iran Ne.

Jagoran Juyin musulunci na Iran Ayatullahil-Uzmah Sayyid Ali Khamnei ya ce; Fitowar mutane a zabe, tana nufin nuna karfi da kuma kwarjinin Iran.

Jagoran Juyin musulunci na Iran Ayatullahil-Uzmah Sayyid Ali Khamnei ya ce; Fitowar mutane a zabe, yana nufin nuna karfi da kuma kwarjinin Iran.

Ayatullah Sayyid Ali Khamnei  ya ci gaba da cewa;  Ba abu ne mai muhimmancin ba wanda  zai ci zabe, mai muhimmanci shi ne koma wanene ya tabbatar da cewa za a kare musulunci da kuma tsarin jamhuriyar musulunci."

Jagoran juyin musulunci na Iran  wanda ya gana da malaman makarantu a yau lahadi, ya ce; Abinda ya ke takawa makiya birki, shi ne tsoron al'ummar kasa daya da adadinsu ya kai miliyan 80."

A halin da ake ciki a yanzu dai, yan takarar shugabancin kasa 6 suna ci gaba da yin yakin neman zabe.