A Iran, ana ci gaba da kai dauki ga mutane dama yankunan da ambaliyar ruwa ta shafa a kwanan nan.
Yau Alhamis wacce tayi daidai da 21 ga watan Maris 2019, akan shiga sabuwar shekara hijira shamsiyya ta 1398.
Shugaban kasar Iran Dakta Hassan Rohani, ya kammala ziyarar kwanaki uku da ya yi a kasar Iraki.
Yau kwana na uku kuma na karshe kenan da shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ke gudanar da ziyarar aiki a kasar Iraki.
Jagoran juyin juya halin musulinci na kasar Iran, Ayatollah Seyyed Ali Khamenei, ya karrama Janar Ghassem Soleimani, da lambar yabo ta ''Zulfiqar" lambar yabo mafi girma a aikin soji a kasar.
Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rohani ya bayyana cewa alaka tsakanin kasashen Iran da Iraki, alaka ce da dan uwantaka dake da dadadden tarihi
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi ya bayyana harin da Saudiyya ta kai a jiya kan fararen hula tare da yi musu kisan gilla a gundumar Hajjah ta kasar yemen da cewa abin takaici ne.
Gwamnatin kasar Iran ta mika sakon ta'aziyya ga al'ummar kasar Ethiopia dangane da hadarin da jirgin kasar kasar ya yi a jiya a birnin Addis Ababa.
shugaban kasar Iran, Dakta Hassan Rohani, ya isa birnin Bagadaza na kasar Iraki inda zai fara wata ziyarar aiki ta kwanaki uku.
Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya kirayi kasar Pakistan da ta dau tsauraran matakan da suka dace wajen fada da ‘yan ta’addan da suke ci gaba da yin barazana ga tsaron kasar Iran.