Jagoran juyin juya halin musulinci na Iran, Ayyatollah Sayyid Ali Khamnei, ya bayyana cewa, a halin da ake ciki yanzu, hankalin duniyar musulmi ya koma kan yadda za'a sake farfado da koyarwar musulinci.
Jakadan kasar Iran a birnin Beyrut na kasar Lebanon ya gana da ministan tsaron kasar ta Lebanon dangane da harkokin tsaro na kasashen biyu
Jagoran juyin juya halin Musulunci Aya. Sayyeed Aliyul Khaminae ya bukaci gwamnatin kasar ta rage dogaro da kasashen Turai don kwatata tattalin arzikin kasar
Gwamnatocin kasashen Iran da Philipines suna gudanar da ayyukan hadin gwiwa a bangaren samar da abincin halal.
Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta yi allawadai da matakin mahukuntan birnin Londan, na haramtawa da kuma sanya kungiyar Hezbollah, ta kasar Lebanon, cikin jerin kungiyoyin 'yan ta'adda.
Shugaban kasar Amurka Donal Trump ya bayyana cewa ya kasa cimma yerjejeniya da tokoransa na korea ta Arewa Kim Jon Ung bayan tattaunawa na kwanaki biyu a birin Hanoi, babban birnin kasar Vietnam.
Jagoran Juyin Musulunci Na Iran Ya Yi Fatan Ganin An Kafa Alaka Mai Karfi Da Kasar Armenia.
Ministan harkokin wajen Iran Muhammad Jawad Zarif ya tattauna da wayar tarho da takwaransa na Pakistan Mahmud Kurashi inda ya bukaci ganin an kai zuciya nesa.
Shugaba Hassan Rauhani na Iran ya bayyana cewa, da sannu al'ummar kasar Iran za su karya lago dukkanin takunkuman da Amurka ta kakaba wa kasarsu.
Jagoran juyin juya halin musulunci na Iran ya ce; taimakawa kasar Syria gwamnati da al’ummarta yana a matsayin gwagwarmaya ne wacce take abin alfahari.