Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Sabani A gabanin Zaben 'Yan Majalisar dokoki A Senegal

    Sabani A gabanin Zaben 'Yan Majalisar dokoki A Senegal

    Jul 28, 2017 04:50

    A Senegal, a yayin da zaben 'yan majalisar dokokin kasar ke kara karatowa, ana ci gaba da tada jijiyoyin wuya akan sabon tsarin da gwamnatin kasar ta bijiro da shi kan zaben na ranar lahadi mai zuwa.

  • Sakamakon Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville Zagaye Na Farko

    Sakamakon Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville Zagaye Na Farko

    Jul 23, 2017 05:40

    A ranar 16 ga wannan wata na Yuli ne aka gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokoki da na kananan hukumomin kasar Congo Brazzaville zagaye na farko, sannan ana sa - rai gudanar da zaben zagaye na biyu a ranar 30 ga watan na Yuli domin cike gurbin da suka rage.

  • Gabatar Da Shawarar Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Libiya

    Gabatar Da Shawarar Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Libiya

    Jul 20, 2017 05:20

    Shugaban Majalisar Shugabancin Kasar Libiya Fa'iz Siraj ya gabatar da shawarar magance rikcin kasar inda ya bukaci a gudanar da zaben Shugaban kasa da na 'yan Majalisa a watan Maris na shekarar 2018 mai kamawa.

  • Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasar Libiya A Shekara Mai Kamawa

    Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasar Libiya A Shekara Mai Kamawa

    Jul 16, 2017 18:50

    Shugaban Majalisar Shugabancin Kasar Libiya ya sanar da gudanar da zaben Shugaban kasa gami da 'yan Majalisa a shekarar 2018 mai kamawa.

  • Paul Kagame: Zan Lashe Zaben Shugaban Kasa Da Za A Gudanar

    Paul Kagame: Zan Lashe Zaben Shugaban Kasa Da Za A Gudanar

    Jul 15, 2017 12:17

    Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya bayyana cewa shi ne zai lashe zaben shugaban kasar da za a gudanar a kasar A cikin watan Agusta mai kamawa.

  • Shugaban Kasar Burundi Ya Bukaci Taimakon Kudi Na Gudanar Da Zaben 2020

    Shugaban Kasar Burundi Ya Bukaci Taimakon Kudi Na Gudanar Da Zaben 2020

    Jul 02, 2017 06:32

    Shugaban Kasar Burundi ya bukaci Taimakon kudi ga 'yan kasar domin gudanar da zaben Shugaban kasar a shekara 2020

  • An Fara Zaben 'Yan Majalisa A Faransa

    An Fara Zaben 'Yan Majalisa A Faransa

    Jun 11, 2017 12:13

    Al'ummar Kasar Faransa na kada kuru'unsu domin zaben sabbin wakilan majalisar kasar karkashin sabon Shugaban kasa Emmanuel Macron

  • Birtaniya: Jam'iyyar Conservative Ba Ta Samu Rinjayen Da Take Bukata Ba

    Birtaniya: Jam'iyyar Conservative Ba Ta Samu Rinjayen Da Take Bukata Ba

    Jun 09, 2017 06:26

    Rahotanni daga Burtaniya na nuni da cewa sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin da aka gudanar jiya, jam'iyyar masu ra'ayin rikau mai mulki ba ta samu rinjayen da take bukata ba.

  • An Fara Zaben 'Yan Majalisa A Birtaniya

    An Fara Zaben 'Yan Majalisa A Birtaniya

    Jun 08, 2017 11:55

    An fara Gudanar da zaben 'yan Majalisar Dokoki a kasar Birtaniya

  • Wani Fursina Yana Daga Cikin Yan Takarar Neman Kujerar Majalisar Dokoki A Senegal

    Wani Fursina Yana Daga Cikin Yan Takarar Neman Kujerar Majalisar Dokoki A Senegal

    Jun 01, 2017 11:52

    Wani dan takarar majalisar dokokin kasar Senegal yana ci gaba da yakin neman a zabe shi a cikin kurkukun da ake tsare da shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS