-
Sabani A gabanin Zaben 'Yan Majalisar dokoki A Senegal
Jul 28, 2017 04:50A Senegal, a yayin da zaben 'yan majalisar dokokin kasar ke kara karatowa, ana ci gaba da tada jijiyoyin wuya akan sabon tsarin da gwamnatin kasar ta bijiro da shi kan zaben na ranar lahadi mai zuwa.
-
Sakamakon Zaben 'Yan Majalisun Dokokin Kasar Congo Brazzaville Zagaye Na Farko
Jul 23, 2017 05:40A ranar 16 ga wannan wata na Yuli ne aka gudanar da zaben 'yan Majalisun Dokoki da na kananan hukumomin kasar Congo Brazzaville zagaye na farko, sannan ana sa - rai gudanar da zaben zagaye na biyu a ranar 30 ga watan na Yuli domin cike gurbin da suka rage.
-
Gabatar Da Shawarar Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa A Libiya
Jul 20, 2017 05:20Shugaban Majalisar Shugabancin Kasar Libiya Fa'iz Siraj ya gabatar da shawarar magance rikcin kasar inda ya bukaci a gudanar da zaben Shugaban kasa da na 'yan Majalisa a watan Maris na shekarar 2018 mai kamawa.
-
Za A Gudanar Da Zaben Shugaban Kasar Libiya A Shekara Mai Kamawa
Jul 16, 2017 18:50Shugaban Majalisar Shugabancin Kasar Libiya ya sanar da gudanar da zaben Shugaban kasa gami da 'yan Majalisa a shekarar 2018 mai kamawa.
-
Paul Kagame: Zan Lashe Zaben Shugaban Kasa Da Za A Gudanar
Jul 15, 2017 12:17Shugaban kasar Rwanda Paul Kagame ya bayyana cewa shi ne zai lashe zaben shugaban kasar da za a gudanar a kasar A cikin watan Agusta mai kamawa.
-
Shugaban Kasar Burundi Ya Bukaci Taimakon Kudi Na Gudanar Da Zaben 2020
Jul 02, 2017 06:32Shugaban Kasar Burundi ya bukaci Taimakon kudi ga 'yan kasar domin gudanar da zaben Shugaban kasar a shekara 2020
-
An Fara Zaben 'Yan Majalisa A Faransa
Jun 11, 2017 12:13Al'ummar Kasar Faransa na kada kuru'unsu domin zaben sabbin wakilan majalisar kasar karkashin sabon Shugaban kasa Emmanuel Macron
-
Birtaniya: Jam'iyyar Conservative Ba Ta Samu Rinjayen Da Take Bukata Ba
Jun 09, 2017 06:26Rahotanni daga Burtaniya na nuni da cewa sakamakon zaben 'yan majalisar dokokin da aka gudanar jiya, jam'iyyar masu ra'ayin rikau mai mulki ba ta samu rinjayen da take bukata ba.
-
An Fara Zaben 'Yan Majalisa A Birtaniya
Jun 08, 2017 11:55An fara Gudanar da zaben 'yan Majalisar Dokoki a kasar Birtaniya
-
Wani Fursina Yana Daga Cikin Yan Takarar Neman Kujerar Majalisar Dokoki A Senegal
Jun 01, 2017 11:52Wani dan takarar majalisar dokokin kasar Senegal yana ci gaba da yakin neman a zabe shi a cikin kurkukun da ake tsare da shi.