Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zabe 2017

  • Hukumar Zaben Kasar Kenya Ta Sanar Da Sunayen 'Yan Takarar Shugabancin Kasar

    Hukumar Zaben Kasar Kenya Ta Sanar Da Sunayen 'Yan Takarar Shugabancin Kasar

    May 30, 2017 06:58

    Hukumar zaben kasar Kenya ta sanar da sunayen mutane takwas da suka cancanci tsayawa takarar shugabancin kasar.

  • Shugabanin Kasashen Duniya Na Ci Gaba Da Yiwa Shugaba Ruhani Murnar Samun Nasara A Zabe

    Shugabanin Kasashen Duniya Na Ci Gaba Da Yiwa Shugaba Ruhani Murnar Samun Nasara A Zabe

    May 21, 2017 07:34

    Shugaban Kasar Faransa Emmaniel Macron ya aike da sakon murna ga Shugaban kasar Iran Dr Hasan Ruhani dangane da nasarar da ya samu a zaben Shugabancin kasar

  • Vilayati:Halartar Mutane Shine Tushen Karfin Jumhoriyar Musulinci ta Iran

    Vilayati:Halartar Mutane Shine Tushen Karfin Jumhoriyar Musulinci ta Iran

    May 21, 2017 07:33

    Shugaban Cibiyar Binciken dubaru na Majalisar fayyace maslahar tsarin musulinci na Iran ya ce daga cikin mahiman abubwan da suka sanya kasar Iran ta tsaya da kafafunta shine kasancewar Mutane a fage mababbanta kama daga fagen kare kasa a kallafaffen yaki, aiyukan gina kasa da kuma siyasa

  • Ruhani:Kasar Iran Tana Bukatar Hulda Mai Mutunci Da Sauran Kasashen Duniya

    Ruhani:Kasar Iran Tana Bukatar Hulda Mai Mutunci Da Sauran Kasashen Duniya

    May 20, 2017 16:47

    Shugaban kasar Iran Dr Hassan Roohani ya bayyana cewa mutanen kasar Iran sun nunawa duniya cewa sun zabi tafarkin zaman lafiya da kuma mutunci, nesa da tashe tashen hankula a huldansu da sauran kasashen duniya.

  • Jagoran Juyin Juya Hali Ya Yaba Da Fitowar Mutanen Iran A Zaben Jiya Jumma'a

    Jagoran Juyin Juya Hali Ya Yaba Da Fitowar Mutanen Iran A Zaben Jiya Jumma'a

    May 20, 2017 16:00

    Jagoran juyin juya halin musulunci Aya. Sayyeed Aliyul -Khaminae ya yabawa mutanen kasar Iran kan yadda suka fito konsu da korkotansu don halartar zaben shugaban kasa da sauran zabubbuka na kasar a jiya jumma'a.

  • Dr Hasan Ruhani Ya Sake Lashe Zaben Shugabancin Kasar Iran

    Dr Hasan Ruhani Ya Sake Lashe Zaben Shugabancin Kasar Iran

    May 20, 2017 11:50

    Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Iran ta sanar da Dr Hasan Ruhani a matsayin dan takarar shugabancin kasar da ya lashe zaben shugaban kasar da mafi rinjayen kuri'u.

  • Yadda Iraniyawa Suka Nuna Da'a Da Kishin Kasa A Yayin Zabe

    Yadda Iraniyawa Suka Nuna Da'a Da Kishin Kasa A Yayin Zabe

    May 20, 2017 05:17

    A yayin da al'ummar Iran ke dakon sakamakon zaben da aka kada kuri'arsa a jiya Juma'a, wani batu da ya dau hankalin duniya shi ne yadda Iraniyawan suka nuna da'a da kishin kasa a zaben.

  • Sakamakon Farko Na Zaben Shugaban Kasar Iran: Shugaba Hassan ya sami kuri'u miliyan  22,796,468

    Sakamakon Farko Na Zaben Shugaban Kasar Iran: Shugaba Hassan ya sami kuri'u miliyan 22,796,468

    May 20, 2017 05:03

    Hukumar Zaben, da ta sanar da sakamakon ta ce; ya zuwa yanzu Shugaba Hassan Rauhani yana kan gaba da kuri'a Miliyan 14.

  • Rahotanni: An Sami Gagarumar Fitowar Al'ummar Iran A Yayin Zaben Shugaban Kasa Na Yau

    Rahotanni: An Sami Gagarumar Fitowar Al'ummar Iran A Yayin Zaben Shugaban Kasa Na Yau

    May 19, 2017 17:54

    Rahotanni daga suke fitowa daga bangarori daban-daban na kasar Iran musamman a manyan biranen kasar na nuni da cewa miliyoyin al'ummar kasar sun fito don kada kuri'arsu a zaben shugaban kasar da na 'yan majalisun kananan hukumomi da ake gudanarwa a yau din nan Juma'a lamarin da ya sanya aka kara sa'oi kan lokacin da ya kamata a rufe rumfunan zaben.

  • Ayat. Kermani: Wajibi Ne Shugaban Da Aka Zaba Ya Kusa Da Talakawa Da Girmama Koyarwar Juyi

    Ayat. Kermani: Wajibi Ne Shugaban Da Aka Zaba Ya Kusa Da Talakawa Da Girmama Koyarwar Juyi

    May 19, 2017 17:54

    Wanda ya jagoranci sallar juma'ar birnin Tehran Ayatullah Mohammad Ali Movahedi Kermani ya bayyana cewar wajibi ne shugaban da za a zaba a matsayin sabon shugaban kasar Iran ya zama mai kula da talakawa da kuma kiyaye koyarwar juyin juya halin Musulunci, yana mai jinjinawa al'ummar Iran saboda irin gagarumar fitowar da suka yi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS