Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

zanga-zanga

  • 'Yan sanda Sun Kara Da Masu Zanga-Zanga A Kasar Morocco

    'Yan sanda Sun Kara Da Masu Zanga-Zanga A Kasar Morocco

    Jun 17, 2017 19:16

    Zanga-Zangar da mutanen arewacin kasar Morocco suke yi tun ranar Alhamis da ta gabata ya sanya yan sandan kasar suka yi kokarin dakatar da ita da karfi, wanda ya kai sa insa da masu zanga-zangar.

  • An Kama Sojojin Kasar Kamaru 30 Wadanad Suka Bukaci A Biyasu Karin Kudade

    An Kama Sojojin Kasar Kamaru 30 Wadanad Suka Bukaci A Biyasu Karin Kudade

    Jun 07, 2017 14:49

    Ministan tsaron kasar Kamaru ya bada sanarwan cewa na kama sojojin kasar 30 wadanda suka toshe tituna a wani gari da suke aiki a arewacin kasar a cikin wannan makon tare da bukatar a biyasu karin kudade don ayyukan da suke yi.

  • Yan Ta'adda Suna Ci Gaba Da Aiwatar Da Kashe-Kashen Gilla kan Fararen Hula A Siriya

    Yan Ta'adda Suna Ci Gaba Da Aiwatar Da Kashe-Kashen Gilla kan Fararen Hula A Siriya

    May 21, 2017 12:12

    Gungun 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a kasar Siriya sun harba makamai masu linzami kan yankunan da suke lardin Dire-Zur na kasar Siriya da ke kusa da kan iyaka da kasar Iraki, inda suka kashe fararen hula.

  • Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Shugaban Afirka Ta Kudu A Kasar

    Ana Ci Gaba Da Zanga-Zangar Kin Jinin Shugaban Afirka Ta Kudu A Kasar

    Apr 28, 2017 05:54

    Dubun dubatan mutanen kasar Afirka ta Kudu ne suka gudanar da wata zanga-zanga a birnin Pretoria suna masu kiran shugaban kasar Jacob Zuma da ya sauka daga karagar mulkin kasar.

  • Gwamnatin Kasar Venezuela Ta Zargi Wasu Kafafen Yada Labarai Da Tallafawa Yan Adawar Kasar

    Gwamnatin Kasar Venezuela Ta Zargi Wasu Kafafen Yada Labarai Da Tallafawa Yan Adawar Kasar

    Apr 23, 2017 11:45

    Ministan harkokin wajen kasar Venezuela Delcy Rodriguez ya zargi wasu kafafen yada labarai a kasar da kuma na kasashen waje wajen tallafawa yan adawar kasar da kuma rashin fadar hakikanin abinda ke faruwa a kasar a cikin yan kwanakin da suka gabata.

  • Yan Adawa A Venezuala Sun Fara Gangami Domin Kai Wa Ga Manufofinsu A Kasar

    Yan Adawa A Venezuala Sun Fara Gangami Domin Kai Wa Ga Manufofinsu A Kasar

    Apr 23, 2017 05:22

    Yan adawar Venezuala sun fara gudanar da wani gagarumin gangami na sai baba ta gani a sassa daban daban na kasar domin ganin sun tursasa wa gwamnatin kasar ta amsa bukatarsu ta gudanar da zabe kafin wa'adinsa.

  • Yan Kasuwar Kasar Uganda Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Rashin Amincewa Da Babakere 'Yan China

    Yan Kasuwar Kasar Uganda Sun Gudanar Da Zanga-Zangar Rashin Amincewa Da Babakere 'Yan China

    Apr 19, 2017 17:36

    Daruruwann 'yan kasuwa a birnin Kampala fadar mulkin kasar Uganda sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna rashin amincewarsu kan yadda baki 'yan kasar China suka mamaye musu harkokin kasuwanci.

  • Shugaba Trump Ya Soki Gwamnatin Barak Obama

    Shugaba Trump Ya Soki Gwamnatin Barak Obama

    Apr 17, 2017 18:17

    Shugaban Kasar Amurka ya soki Siyasar harakokin wajen Gwamnatin da ta gabata

  • Ci Gaba Da Zanga-Zangar Nuna Kiyayya Ga Gwamnatin Venezuala

    Ci Gaba Da Zanga-Zangar Nuna Kiyayya Ga Gwamnatin Venezuala

    Apr 13, 2017 11:13

    Majiyar tsaron Venezuala ta sanar da cewa: Zanga-zangar nuna kiyayya ga gwamnatin kasar ta fara kamari a yankunan da suke kewaye da birnin Caracas fadar mulkin kasar.

  • Shugaba Zuma Ya Zargi Masu Masa Zanga-Zanga Da Nuna Wariyar Launin Fata

    Shugaba Zuma Ya Zargi Masu Masa Zanga-Zanga Da Nuna Wariyar Launin Fata

    Apr 10, 2017 17:38

    Shugaban kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma ya zargin masu zanga-zangar da suke kiransa da yayi murabus daga mukaminsa sakamakon gazawar da suka ce yayi wajen kyautata yanayin kasar a matsayin 'yan nuna wariyar launin fata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS