Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Zimbabwe : Juyin Mulki Ne Aka Mini_ Mugabe

    Zimbabwe : Juyin Mulki Ne Aka Mini_ Mugabe

    Mar 15, 2018 18:20

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe, ya danganta cilasta mashi yin murabus a matsayin juyin mulki.

  • Goyon Bayan Da Mugabe Yake Nuna Wa 'Yan Adawa Ya Tada Kura A Zimbabwe

    Goyon Bayan Da Mugabe Yake Nuna Wa 'Yan Adawa Ya Tada Kura A Zimbabwe

    Mar 10, 2018 05:24

    Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun bayyana cewar goyon bayan da tsohon shugaban kasar Robert Mugabe yake ba wa tsohon janar din sojin kasar da ke shirin kalubalantar jam'iyyar ZANU-PF mai mulki a zaben da za a yi nan gaba a kasar ya tayar da kura a kasar.

  • Rasha Ta Yi Suka Kan Tsoma Bakin Kasar Amurka A Harkokin Siyasar Kasashen Duniya

    Rasha Ta Yi Suka Kan Tsoma Bakin Kasar Amurka A Harkokin Siyasar Kasashen Duniya

    Mar 08, 2018 19:04

    Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana cewa: Tsoma bakin da kasar Amurka take yi a harkokin siyasar kasashen duniya, wani nau'in mulkin kama karya ne kan kasashen.

  • Mugabe Ya Goyi Bayan Sabuwar Jam'iyyar Adawa Da Za Ta Kara Da  Shugaba Mnangagwa

    Mugabe Ya Goyi Bayan Sabuwar Jam'iyyar Adawa Da Za Ta Kara Da Shugaba Mnangagwa

    Mar 06, 2018 16:38

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya nuna goyon bayansa ga sabuwar jam'iyyar siyasar da daya daga cikin tsoffin janar-janar na kasar ya kafa da nufin kalubalantar shugaban kasar Emmerson Mnangagwa a zaben da za a gudanar nan gaba a kasar.

  • Zimbabwe: Babbar Jam'iyyar Adawa Ta Fitar Da Dan Karar Neman Shugabancin Kasa

    Zimbabwe: Babbar Jam'iyyar Adawa Ta Fitar Da Dan Karar Neman Shugabancin Kasa

    Mar 03, 2018 05:50

    Bababr jam'iyyar adawa a kasar Zimbabwe MDC ta fitar da dan takararta a zabe shugaban kasa da a za a gudanar a kasar a cikin wannans hekara ta 2018.

  • Babbar Jam'iyyar Adawa A Zimbabwe MDC Ta Nada Sabon Shugaba Da Zai Gaji Tsvangirai

    Babbar Jam'iyyar Adawa A Zimbabwe MDC Ta Nada Sabon Shugaba Da Zai Gaji Tsvangirai

    Feb 16, 2018 11:18

    Babbar jam'iyyar adawa ta kasar Zimbabwe, wato Movement for Democratic Change (MDC) ta zabi Nelson Chamisa a matsayin sabon shugabanta wanda zai maye gurbin shugaban shugabar jam'iyyar, Morgan Tsvangirai wanda ya mutu shekaran jiya Laraba.

  • Jagoran 'Yan Adawa Na Zimbabwe Ya Rasu

    Jagoran 'Yan Adawa Na Zimbabwe Ya Rasu

    Feb 15, 2018 05:51

    Babbar Jam'iyyar adawa ta (MDC), A Zimbabwe, ta sanar da rasuwar jagoran ta, Morgan Tsvangirai, da yammacin ranar Laraba.

  • IMF: Lagarde Ta Yi Maraba Da Shirin Kasar Zimbabwe Na Sakewa Tattalin Arzikin Kasar Fasali

    IMF: Lagarde Ta Yi Maraba Da Shirin Kasar Zimbabwe Na Sakewa Tattalin Arzikin Kasar Fasali

    Jan 26, 2018 11:52

    Shugabar asusun lamuni ta duniya IMF Mrs Lagarde ta yi maraba da shirin sabon shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Nangagwa na sakewa tattalin arzikin kasar fasali.

  • Madugun 'Yan Hamayyar Zimbabwe Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Sama

    Madugun 'Yan Hamayyar Zimbabwe Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Sama

    Jan 19, 2018 05:53

    Madugun 'yan adawan kasar Zimbabwe da ke gudun hijira, Roy Bennett, tare da wasu mutane hudu sun mutu sakamakon wani hatsarin jirgin sama da ya ritsa da su a jihar New Mexico na Amurka.

  • Gwamnatin Zimbabwe Tana Tunani Kafa Komitin Biyan Diyya Ga Tsoffin Manoma Fararen Fatan Kasar

    Gwamnatin Zimbabwe Tana Tunani Kafa Komitin Biyan Diyya Ga Tsoffin Manoma Fararen Fatan Kasar

    Jan 18, 2018 18:57

    Gwamnatin kasar Zimbabwe tana tunanin kafa komiti wanda zai yi nazari kan yiyuwan biyan manoma fararen fata diyya kan asarorin da suka yi bayan kwace gonakinsu wanda gwamnatin da ta shude tayi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS