-
Zimbabwe : Juyin Mulki Ne Aka Mini_ Mugabe
Mar 15, 2018 18:20Tsohon shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe, ya danganta cilasta mashi yin murabus a matsayin juyin mulki.
-
Goyon Bayan Da Mugabe Yake Nuna Wa 'Yan Adawa Ya Tada Kura A Zimbabwe
Mar 10, 2018 05:24Rahotanni daga kasar Zimbabwe sun bayyana cewar goyon bayan da tsohon shugaban kasar Robert Mugabe yake ba wa tsohon janar din sojin kasar da ke shirin kalubalantar jam'iyyar ZANU-PF mai mulki a zaben da za a yi nan gaba a kasar ya tayar da kura a kasar.
-
Rasha Ta Yi Suka Kan Tsoma Bakin Kasar Amurka A Harkokin Siyasar Kasashen Duniya
Mar 08, 2018 19:04Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bayyana cewa: Tsoma bakin da kasar Amurka take yi a harkokin siyasar kasashen duniya, wani nau'in mulkin kama karya ne kan kasashen.
-
Mugabe Ya Goyi Bayan Sabuwar Jam'iyyar Adawa Da Za Ta Kara Da Shugaba Mnangagwa
Mar 06, 2018 16:38Tsohon shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya nuna goyon bayansa ga sabuwar jam'iyyar siyasar da daya daga cikin tsoffin janar-janar na kasar ya kafa da nufin kalubalantar shugaban kasar Emmerson Mnangagwa a zaben da za a gudanar nan gaba a kasar.
-
Zimbabwe: Babbar Jam'iyyar Adawa Ta Fitar Da Dan Karar Neman Shugabancin Kasa
Mar 03, 2018 05:50Bababr jam'iyyar adawa a kasar Zimbabwe MDC ta fitar da dan takararta a zabe shugaban kasa da a za a gudanar a kasar a cikin wannans hekara ta 2018.
-
Babbar Jam'iyyar Adawa A Zimbabwe MDC Ta Nada Sabon Shugaba Da Zai Gaji Tsvangirai
Feb 16, 2018 11:18Babbar jam'iyyar adawa ta kasar Zimbabwe, wato Movement for Democratic Change (MDC) ta zabi Nelson Chamisa a matsayin sabon shugabanta wanda zai maye gurbin shugaban shugabar jam'iyyar, Morgan Tsvangirai wanda ya mutu shekaran jiya Laraba.
-
Jagoran 'Yan Adawa Na Zimbabwe Ya Rasu
Feb 15, 2018 05:51Babbar Jam'iyyar adawa ta (MDC), A Zimbabwe, ta sanar da rasuwar jagoran ta, Morgan Tsvangirai, da yammacin ranar Laraba.
-
IMF: Lagarde Ta Yi Maraba Da Shirin Kasar Zimbabwe Na Sakewa Tattalin Arzikin Kasar Fasali
Jan 26, 2018 11:52Shugabar asusun lamuni ta duniya IMF Mrs Lagarde ta yi maraba da shirin sabon shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Nangagwa na sakewa tattalin arzikin kasar fasali.
-
Madugun 'Yan Hamayyar Zimbabwe Ya Mutu A Wani Hatsarin Jirgin Sama
Jan 19, 2018 05:53Madugun 'yan adawan kasar Zimbabwe da ke gudun hijira, Roy Bennett, tare da wasu mutane hudu sun mutu sakamakon wani hatsarin jirgin sama da ya ritsa da su a jihar New Mexico na Amurka.
-
Gwamnatin Zimbabwe Tana Tunani Kafa Komitin Biyan Diyya Ga Tsoffin Manoma Fararen Fatan Kasar
Jan 18, 2018 18:57Gwamnatin kasar Zimbabwe tana tunanin kafa komiti wanda zai yi nazari kan yiyuwan biyan manoma fararen fata diyya kan asarorin da suka yi bayan kwace gonakinsu wanda gwamnatin da ta shude tayi.