Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • An Kama Wasu Tsoffin Ministocin Tsohuwar Gwamnatin Zimbabwe Guda Biyu

    An Kama Wasu Tsoffin Ministocin Tsohuwar Gwamnatin Zimbabwe Guda Biyu

    Jan 07, 2018 11:12

    Jami'an tsaron kasar Zimbabwe sun yi awun gaba da wasu ministocin tsohuwar gwamnatin Robert Mugabe su biyu saboda zargin rashawa da cin hanci da kuma amfani da mukaminsu don cimma manufa ta kashin kai.

  • Zimbabwe: Shugaban Kasa Ya Amince Da Kafa Gwamnatin Hadaka

    Zimbabwe: Shugaban Kasa Ya Amince Da Kafa Gwamnatin Hadaka

    Jan 05, 2018 18:58

    Kamfanin dillancin labarin Reuters ya ambato cewa;shugaban kasa Emmerson Mnangagwa­ ya amince da kafa gamnatin hadaka tare da jagoran yan hamayya Morgan Tsvangrai.

  • Zimbabwe: An Nada Soja A Matsayin Mataimakin Shugaban Jam'iyyar Zanu

    Zimbabwe: An Nada Soja A Matsayin Mataimakin Shugaban Jam'iyyar Zanu

    Dec 24, 2017 19:01

    Tashar telbijin din France 24 ta ambato majiyar tsaron kasar na cewa an nada Constantino Chiwenga a matsayin mataimakin shugaban jam'iyyar ta Zanu a yau.

  • Fararen Fatan Zimbabwe Sun Koma Gonakinsu A Karon Farko Tun Bayan Korarsu

    Fararen Fatan Zimbabwe Sun Koma Gonakinsu A Karon Farko Tun Bayan Korarsu

    Dec 24, 2017 06:25

    Fararen fata manoma a kasar Zimbabwe sun koma gonakinsu a karon farko tun bayan da aka kwace su a lokacin mulkin tsohon shugaban kasar Robert Mugabe.

  • Rundunar 'Yan Sandan Zimbabwe Ta Kame Wasu Karin Tsoffin Ministocin Kasar Biyu

    Rundunar 'Yan Sandan Zimbabwe Ta Kame Wasu Karin Tsoffin Ministocin Kasar Biyu

    Dec 23, 2017 18:20

    Rundunar 'yan sandan Zimbabwe ta sanar da kame wasu karin tsoffin ministocin kasar biyu kan zargin yin sama da fadi da dukiyar kasa.

  • Gwamnatin Zimbabwe Ta Bayyana Shirinta Na Janyo Masu Zuba Hannun Jari Zuwa Cikin Kasar

    Gwamnatin Zimbabwe Ta Bayyana Shirinta Na Janyo Masu Zuba Hannun Jari Zuwa Cikin Kasar

    Dec 21, 2017 05:54

    Shugaban kasar Zimbabwe ya jaddada shirin gwamnatinsa na janyo masu zuba hannun jari a kasar da nufin bunkasa harkar tattalin arzikin Zimbabwe.

  • Sojoji A Kasar Zimbabwe Sun Bada Sanarawan Kawo Karshe Karban Iko Da Suka Yi Na Wucin Gadi

    Sojoji A Kasar Zimbabwe Sun Bada Sanarawan Kawo Karshe Karban Iko Da Suka Yi Na Wucin Gadi

    Dec 18, 2017 19:13

    Rundunar Sojojin Kasar Zimbwe Ta Bada Sanarwan kawo karshen karban iko da muhimman wurare a kasar da ta yi wanda ya tilastawa tsohon shugaban kasar Robert Mugabe sauka daga kan kujerar shugabancin kasar.

  • Jam'iyya Mai Mulki A Zimbabwe Tana Kokarin Ganin Ta Ci Gaba Da Gudanar Da Mulkin Kasar

    Jam'iyya Mai Mulki A Zimbabwe Tana Kokarin Ganin Ta Ci Gaba Da Gudanar Da Mulkin Kasar

    Dec 16, 2017 12:00

    Jam'iyya mai mulki a kasar Zimbabwe ta ZANU-PF ta sanar da shugaban rikon kwaryar kasar a matsayin dan takararta a zaben shugabancin kasar a shekara ta 2018.

  • Mugabe Ya Tafi Kasar Singapore Don Gudanar Da Hutunsa Na Shekara

    Mugabe Ya Tafi Kasar Singapore Don Gudanar Da Hutunsa Na Shekara

    Dec 13, 2017 05:48

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe ya bar kasar zuwa kasar Singapore don gudanar da hutunsa na shekara-shekara, wanda hakan shi ne barinsa kasar na farko tun bayan da aka tilasta masa yin murabus daga shugabancin kasar Zimbabwen.

  • Kotu Ta Sake Dage Shari'ar Tsohon Ministan Kudin Zimbabwe Zuwa Gobe Alhamis

    Kotu Ta Sake Dage Shari'ar Tsohon Ministan Kudin Zimbabwe Zuwa Gobe Alhamis

    Dec 06, 2017 11:14

    Wata kotu a kasar Zimbabwe ta dage sauraren shari'ar da a ke yi wa tsohon ministan kudin kasar Ignatius Chombo da ake zargi da rashawa da cin hanci zuwa gobe Alhamis don ci gaba da sauraren batun ba da belinsa da aka gabatar mata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS