Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Zimbabwe

  • Zimbabwe : Mnangagwa Ya Yi Gajeren Garanbawul A Majalisar Ministocinsa

    Zimbabwe : Mnangagwa Ya Yi Gajeren Garanbawul A Majalisar Ministocinsa

    Dec 03, 2017 05:52

    Sabon shugaban kasar Zimbabwe, Emmerson Mnangagwa, ya aiwatar da wasu sauye-sauye a majalisar ministocinsa, kwana biyu bayan ya sanar da kafa ta.

  • Zimbabwe:  Sabon Shugaban Kasa Ya Baiwa Sojoji Muhimman Mukamai

    Zimbabwe: Sabon Shugaban Kasa Ya Baiwa Sojoji Muhimman Mukamai

    Dec 02, 2017 07:26

    Shugaba -Emmerson Mnangagwa ya dora 'yan gwgawarmayar neman 'yanci akan muhimman mukamai.

  • Sabon Shugaban Zimbabwe Ya Rusa Majalisar Ministocin Tsohon Shugaba Mugabe

    Sabon Shugaban Zimbabwe Ya Rusa Majalisar Ministocin Tsohon Shugaba Mugabe

    Nov 28, 2017 05:18

    Sabon shugaban kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa ya rusa majalisar ministocin tsohon shugaban kasar Robert Mugabe a wani abin da ake gani a matsayin matakin farko na tabbatar da ikonsa a kasar.

  • Wata Kotu A Harare Ta Ki Amincewa Da Bada Belin Tsohun Ministan Kudin Kasar Wanda Ya Ke Tsare

    Wata Kotu A Harare Ta Ki Amincewa Da Bada Belin Tsohun Ministan Kudin Kasar Wanda Ya Ke Tsare

    Nov 27, 2017 19:03

    Wata kotu a birnin Harare na kasar Zimbabwe ta ki amincewa da bukatar bada belin Ignatius Chombo tsohon ministan kudin kasar wanda lauyansa ya gabatar.

  • An Gurfanar Da Tsohon Ministan Kudin Zimbabwe A Gaban Kotu Saboda Zargin Rashawa

    An Gurfanar Da Tsohon Ministan Kudin Zimbabwe A Gaban Kotu Saboda Zargin Rashawa

    Nov 26, 2017 17:20

    Kwana guda bayan rantsar da sabon shugaban kasar Zimbabwe, an gurfanar da tsohon ministan kudin kasar, Ignatius Chombo a gaban wata kotu saboda zargin cin-hanci da rashawa da kuma yunkurin damfarar babban bankin kasar wasu makudan kudade a shekara ta 2004.

  •  An Rantsar Da Sabon Shugaban Zimbabwe

    An Rantsar Da Sabon Shugaban Zimbabwe

    Nov 24, 2017 19:25

    A yau Juma'a ne aka rantsar da Emmerson Mnangagwa mataimakin shugaba Robert Mugabe a matsayin sabon shugaban kasar Zimbabwe kuma shugaban kasar na uku a kasar tun bayan samun yancin kai a shekara ta 1980.

  • Zimbabwe : An Ba Wa Mugabe Rigar Kariya

    Zimbabwe : An Ba Wa Mugabe Rigar Kariya

    Nov 24, 2017 05:14

    Wata majiya ta bayyana cewar an ba wa tsohon shugaban Zimbabwe Robert Mugabe kariya da za ta hana shi fuskantar shari'a tare kuma da tabbatar da tsaronsa a cikin kasar lamarin da ya sanya shi yarda yayi murabus daga karagar mulkin kasar.

  • Zimbabwe : Mugabe Zai Halarci Bikin Rantsar Da Mnangagwa

    Zimbabwe : Mugabe Zai Halarci Bikin Rantsar Da Mnangagwa

    Nov 23, 2017 16:48

    Tsohon shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe, zai halarci bikin rantsar da tsohon mataimakin Emmerson Mnangagwa a matsayin sabon shugaban kasar.

  • Emmerson Mnangagwa: Zimbabwe Za Ta Hau Turbar Demokradiyya

    Emmerson Mnangagwa: Zimbabwe Za Ta Hau Turbar Demokradiyya

    Nov 23, 2017 06:30

    Wanda zai gaji Robert Mugabe a shugabancin kasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa da zai saba layar kama aiki a ranar juma'a mai zuwa ya ce; Kasar za ta kama hanyar shimfida sabuwar demokradiyya

  • Zimbabwe: Shugaba Robert Mugabe Ya yi Murabus.

    Zimbabwe: Shugaba Robert Mugabe Ya yi Murabus.

    Nov 21, 2017 19:01

    Shugaban Majalisar kasar ta Zimbabwe Jacob Mudenda ne ya sanar da amincewar Mugabe da sauka daga kan mukamin nashi na shugabancin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS