Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

afirka

  • Daliban Jami'ar Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast Suna Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-Zanga

    Daliban Jami'ar Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast Suna Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-Zanga

    Apr 15, 2016 00:09

    Daliban jami'ar birnin Abidjan cibiyar kasuwancin kasar Ivory Coast sun ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana tare da kauracewa halattar darussa domin ganin mahukuntan kasar sun saki daya daga cikin jami'an kungiyar daliban jami'ar.

  • Sama da Mutane 50 ne aka yi garkuwa da su a kasar D/Congo

    Sama da Mutane 50 ne aka yi garkuwa da su a kasar D/Congo

    Apr 14, 2016 12:41

    Sama da Mutane 50 ne 'yan tawaye suka yi garkuwa da su a kasar D/Congo

  • Harin Grand Bassam : Ivory Coast Na Neman Wasu Mutane A Mali

    Harin Grand Bassam : Ivory Coast Na Neman Wasu Mutane A Mali

    Apr 14, 2016 05:12

    Ma'aikatar cikin gida a kasar Ivory Coast ta ce har yanzu tana neman wasu mutane da a kasar Mali da ake zargi da hannu a harin Grand Bassam.

  • Yan Adawa Sun Goyi Bayan Kudurin Majalisar Dinkin Duniya Kan Kasar DR Congo

    Yan Adawa Sun Goyi Bayan Kudurin Majalisar Dinkin Duniya Kan Kasar DR Congo

    Apr 11, 2016 06:51

    Yan adawa a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congon sun jaddada goyon bayansu ga kudurin da kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya fitar kan kasarsu musamman kiran da ya yi kan gudanar da zaben shugaban kasa a kan lokaci.

  • An Hana 'yan Adawa gudanar da zanga-zanga a kasar Angola

    An Hana 'yan Adawa gudanar da zanga-zanga a kasar Angola

    Apr 10, 2016 09:39

    'Yan Sandar Angola sun hana 'yan adawa gudanar da zanga-zanga

  • Sabuwar Gwamnatin Tsibirin Zanzibar Ta Sanar Da Kafa Majalisar Ministocinta

    Sabuwar Gwamnatin Tsibirin Zanzibar Ta Sanar Da Kafa Majalisar Ministocinta

    Apr 10, 2016 05:27

    Shugaban tsibirin Zanzibar da ke cin kwarya-kwaryar gashin kai a kasar Tanzaniya ya sanar da sabuwar majalisar ministocin kasar da ta kunshi ministoci 15.

  • Djibouti : 'Yan Adawa Sun Kalubalanci Zaben Omar Guelleh

    Djibouti : 'Yan Adawa Sun Kalubalanci Zaben Omar Guelleh

    Apr 09, 2016 10:45

    'Yan adawa a Djibouti sun kalubanci zaben shugaban kasar da Ismail Omar Guelleh ya lashe da gagarimin rinjaye.

  •  Guinea Conakry : An Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar

    Guinea Conakry : An Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar

    Apr 09, 2016 06:44

    Jami'an tsaro a Guinea Conakry sun dauki matakin tsaurara matakan tsaro a duk fadin kasar da nufin dakile duk wani shirin kai harin ta'addanci musamman bayan hare-haren ta'addancin da aka kai kasashen Mali da Ivory Coast.

  • Gwamnatin DR Congo Ta Yi Suka Kan Bayanin Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasarta

    Gwamnatin DR Congo Ta Yi Suka Kan Bayanin Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasarta

    Apr 09, 2016 05:53

    Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ya zargi kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya da kokarin kunna wutan rikici a kasarsa ta hanyar tunzura wasu al'ummar kasar.

  • An Sake Zaben Isma'il Omar Guelleh A Matsayin Shugaban Jibouti

    An Sake Zaben Isma'il Omar Guelleh A Matsayin Shugaban Jibouti

    Apr 08, 2016 23:34

    Rahotanni daga kasar Jibouti sun ce shugaban kasar Isma'il Omar Guelleh shi ne ya sake lashe zaben shugaban kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS