-
Daliban Jami'ar Birnin Abidjan Na Kasar Ivory Coast Suna Ci Gaba Da Gudanar Da Zanga-Zanga
Apr 15, 2016 00:09Daliban jami'ar birnin Abidjan cibiyar kasuwancin kasar Ivory Coast sun ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana tare da kauracewa halattar darussa domin ganin mahukuntan kasar sun saki daya daga cikin jami'an kungiyar daliban jami'ar.
-
Sama da Mutane 50 ne aka yi garkuwa da su a kasar D/Congo
Apr 14, 2016 12:41Sama da Mutane 50 ne 'yan tawaye suka yi garkuwa da su a kasar D/Congo
-
Harin Grand Bassam : Ivory Coast Na Neman Wasu Mutane A Mali
Apr 14, 2016 05:12Ma'aikatar cikin gida a kasar Ivory Coast ta ce har yanzu tana neman wasu mutane da a kasar Mali da ake zargi da hannu a harin Grand Bassam.
-
Yan Adawa Sun Goyi Bayan Kudurin Majalisar Dinkin Duniya Kan Kasar DR Congo
Apr 11, 2016 06:51Yan adawa a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congon sun jaddada goyon bayansu ga kudurin da kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya ya fitar kan kasarsu musamman kiran da ya yi kan gudanar da zaben shugaban kasa a kan lokaci.
-
An Hana 'yan Adawa gudanar da zanga-zanga a kasar Angola
Apr 10, 2016 09:39'Yan Sandar Angola sun hana 'yan adawa gudanar da zanga-zanga
-
Sabuwar Gwamnatin Tsibirin Zanzibar Ta Sanar Da Kafa Majalisar Ministocinta
Apr 10, 2016 05:27Shugaban tsibirin Zanzibar da ke cin kwarya-kwaryar gashin kai a kasar Tanzaniya ya sanar da sabuwar majalisar ministocin kasar da ta kunshi ministoci 15.
-
Djibouti : 'Yan Adawa Sun Kalubalanci Zaben Omar Guelleh
Apr 09, 2016 10:45'Yan adawa a Djibouti sun kalubanci zaben shugaban kasar da Ismail Omar Guelleh ya lashe da gagarimin rinjaye.
-
Guinea Conakry : An Tsaurara Matakan Tsaro A Kasar
Apr 09, 2016 06:44Jami'an tsaro a Guinea Conakry sun dauki matakin tsaurara matakan tsaro a duk fadin kasar da nufin dakile duk wani shirin kai harin ta'addanci musamman bayan hare-haren ta'addancin da aka kai kasashen Mali da Ivory Coast.
-
Gwamnatin DR Congo Ta Yi Suka Kan Bayanin Kwamitin Tsaron MDD Kan Kasarta
Apr 09, 2016 05:53Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ya zargi kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya da kokarin kunna wutan rikici a kasarsa ta hanyar tunzura wasu al'ummar kasar.
-
An Sake Zaben Isma'il Omar Guelleh A Matsayin Shugaban Jibouti
Apr 08, 2016 23:34Rahotanni daga kasar Jibouti sun ce shugaban kasar Isma'il Omar Guelleh shi ne ya sake lashe zaben shugaban kasar.