-
Cutar Zika Na barazana ga Afirka
Mar 06, 2016 12:46Hukumar lafiya ta duniya WHO ta kaddamar dokar ta-baci domin dakile yaduwar Cutar Zika da ta fi yin illa ga jarirai wadanda ake haifuwa da karamin kai.
-
Matsalar haifar jarirai ba rai tafi kamari a Afirka kashi na 2
Mar 06, 2016 12:30Wani rahoto da wata cibiyar binciken lafiya ta duniya ta fitar ya bayyana cewa an fi haifar jarirai ba rai a Afrika
-
Matsalar haifar jarirai ba rai tafi kamari a Afirka
Mar 06, 2016 12:16Wani rahoto da wata cibiyar binciken lafiya ta duniya ta fitar ya bayyana cewa an fi haifar jarirai ba rai a Afrika
-
Gargadin Ga 'Yan tawayen Kasar Gunea Bissau
Mar 05, 2016 16:14Gwamnatin Gunea Bissau Ta Gargadin 'Yan tawayen Kasarta.
-
Babban Sifetan Janar na Rundunar 'Yan Sandan DR Congo Ya Jinjinawa Jami'an Tsaron Kasar
Mar 05, 2016 02:53Babban sifeta Janar na rundunar 'yan sandan Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ya ziyarci yankunan da jami'an tsaron kasar suka kwato daga hannun 'yan tawaye a shiyar gabashin kasar.
-
Rundunar Sojin Nijeriya Ta Sanar Da Ceto Mutane 63 Daga Hannun Boko Haram
Mar 04, 2016 12:42Rundanar sojin Nijeriya ta sanar da samun nasarar kwato wasu mutane 63 daga hannun 'yan kungiyar Boko Haram da suka garkuwa da su bayan da sojojin suka fatattaki ‘yan ta’addan daga wasu kauyuka da yankuna na jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriyan.
-
Karshen Taron Koli Na Kungiyar Kasashen Gabashin Afrika EAC Karo Na 17
Mar 04, 2016 02:15A ranar Larabar data gabata ce aka rufe taron koli na kungiyar kawancen kasashen gabashin Afrika EAC a birnin Arusha dake arewacin kasar Tanzaniya.
-
Shugaba A/Kudu, Zuma Ya Tsallake Kokarin Tsige Shi A Majalisar Kasar
Mar 02, 2016 01:57Shugaban kasar Afirka ta kudu Jacob Zuma ya tsallake wani kokari na tsige shi a yayin kuri’ar nuna rashin amincewa da gwamnatinsa da aka kada a majalisar dokokin kasar a jiya Talata saboda abin da babbar jam'iyyar adawa ta kira siyasarsa da ke cutar da tattalin arzikin kasar.
-
An Bukaci Da A Gudanar Da Bincike Kan Kisan Gillar Da Aka Yi A DR Congo
Feb 29, 2016 07:52Gamayyar kungiyoyi fararen hula a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo ta bukaci gudanar da bincike kan kisan gillar da aka yi wasu fararen hula a wani kauye da ke gabashin kasar.
-
Dambarwar Siyasa A Kasar Burundi
Feb 29, 2016 05:41Jama’a masu saurare Assalamu Alaikum barkanku da warhaka barkanmu kuma da sake saduwa da ku a cikin wanann shiri na Afirka a mako.