Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

aljeriya

  • Majalisar Koli Ta Malaman Addinin Musulunci A Kasar Algeria Ta Fitar Da Fatawar Haramta Hijira Zuwa Turai Ba Bisa Ka'ida Ba

    Majalisar Koli Ta Malaman Addinin Musulunci A Kasar Algeria Ta Fitar Da Fatawar Haramta Hijira Zuwa Turai Ba Bisa Ka'ida Ba

    Feb 24, 2018 12:17

    Majalisar koli ta malaman addinin musulunci a kasar Algeria ta fitar da fatawar haramta hijira zuwa kasashen turai ba bisa ka'aida ba.

  • An Gano Rumbun Ajiyar Makamai Mai Girma A Kan Iyakar Kasashen Mali Da Algeria

    An Gano Rumbun Ajiyar Makamai Mai Girma A Kan Iyakar Kasashen Mali Da Algeria

    Feb 24, 2018 11:55

    Gwamnatin kasar Algeria ta bada sanarwar gano wani rumbun ajiyar makamai da kayakin yaki a kan iyakar kasar da kasar Mali.

  • Algeria Ta Aike Da Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 39 Da Nasarar Juyin Musulunci A Iran

    Algeria Ta Aike Da Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 39 Da Nasarar Juyin Musulunci A Iran

    Feb 10, 2018 19:23

    Shugaban kasar Algeria Abdul-aziz Butaflika ya aike da wasika zuwa ga shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani inda a cikinta yake taya shi murnar cika shekaru 39 da nasarar juyin juya halin musulunci a kasar.

  • Sojojin Gwamnatin Aljeriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda 15 A Sassa Daban Daban Na Kasar

    Sojojin Gwamnatin Aljeriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda 15 A Sassa Daban Daban Na Kasar

    Feb 01, 2018 12:30

    Ma'aikatar tsaron Aljeriya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda 15 a sassa daban daban na kasar a cikin watan Janairun da ya gabata.

  • An Bukaci Kasashen Afrika Su Yi Hattara Da Shigowar Kungiyar Daesh Kasashensu

    An Bukaci Kasashen Afrika Su Yi Hattara Da Shigowar Kungiyar Daesh Kasashensu

    Jan 29, 2018 11:47

    Priministan kasar Algeria ya yi kira ga kasashen Afrika da su yi hattara da kungiyar Daesh kada ta shigo kasashensu bayan an fatattakesu a kasashen Siria da Iraqi.

  • Gwamnatin Aljeriya Ta Ce: Kasar Maroko Ce Tungar Fataucin Muggan Kwayoyi Zuwa Cikin Kasarta

    Gwamnatin Aljeriya Ta Ce: Kasar Maroko Ce Tungar Fataucin Muggan Kwayoyi Zuwa Cikin Kasarta

    Jan 21, 2018 07:23

    Fira ministan Aljeriya ya yi zargin cewa: Daga kasar Maroko ce ake fataucin muggan kwayoyi zuwa cikin kasarsa da ma sauran kasashen da suke yankin Arewacin Afrika.

  • Aljeriya Da Libiya Zasu Ci Gaba Da Aiki Tare A Yankunan Da Suke Dauke Da Albarkatun Karkashin Kasa

    Aljeriya Da Libiya Zasu Ci Gaba Da Aiki Tare A Yankunan Da Suke Dauke Da Albarkatun Karkashin Kasa

    Jan 17, 2018 06:56

    Kasashen Aljeriya da Libiya sun cimma yarjejeniyar ci gaba da gudanar da aiki tare a yankunan da suke tsakanin kasashen biyu masu dauke da albarkatun man fetur da iskar gas.

  • Gwamnatin Aljeriya Ta Sanar Da Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Shekarar Da ta gabata Ta 2017

    Gwamnatin Aljeriya Ta Sanar Da Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Shekarar Da ta gabata Ta 2017

    Jan 05, 2018 03:35

    Ma'aikatar tsaron kasar Aljeriya ta sanar da cewa: A cikin shekarar da ta gabata ta 2017, jami'an tsaron kasar sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda fiye da casa'in.

  • Gwamnatin Algeria Ta Kara Matsawa Wajen Yaki Da Fasa-kwabrin Makamai A Kan Iyakokin Kasar

    Gwamnatin Algeria Ta Kara Matsawa Wajen Yaki Da Fasa-kwabrin Makamai A Kan Iyakokin Kasar

    Jan 03, 2018 11:55

    Jami'an tsaron kan iyaka na kasar Algeria sun kara tsananta yaki da fasa-kwabrin makamai zuwa cikin kasar daga kan iyakokin kasar.

  • Gwamnatin Aljeriya Ta Fara Aiwatar Da Shirinta Na Rage Dogaro Da Man Fetur A Kasar

    Gwamnatin Aljeriya Ta Fara Aiwatar Da Shirinta Na Rage Dogaro Da Man Fetur A Kasar

    Dec 13, 2017 11:48

    Gwamnatin Aljeriya ta fara karfafa shirinta na fitar da siminti zuwa kasashen waje domin rage dogaro da man fetur a harkar tattalin arzikin kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS