-
Majalisar Koli Ta Malaman Addinin Musulunci A Kasar Algeria Ta Fitar Da Fatawar Haramta Hijira Zuwa Turai Ba Bisa Ka'ida Ba
Feb 24, 2018 12:17Majalisar koli ta malaman addinin musulunci a kasar Algeria ta fitar da fatawar haramta hijira zuwa kasashen turai ba bisa ka'aida ba.
-
An Gano Rumbun Ajiyar Makamai Mai Girma A Kan Iyakar Kasashen Mali Da Algeria
Feb 24, 2018 11:55Gwamnatin kasar Algeria ta bada sanarwar gano wani rumbun ajiyar makamai da kayakin yaki a kan iyakar kasar da kasar Mali.
-
Algeria Ta Aike Da Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 39 Da Nasarar Juyin Musulunci A Iran
Feb 10, 2018 19:23Shugaban kasar Algeria Abdul-aziz Butaflika ya aike da wasika zuwa ga shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani inda a cikinta yake taya shi murnar cika shekaru 39 da nasarar juyin juya halin musulunci a kasar.
-
Sojojin Gwamnatin Aljeriya Sun Halaka 'Yan Ta'adda 15 A Sassa Daban Daban Na Kasar
Feb 01, 2018 12:30Ma'aikatar tsaron Aljeriya ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda 15 a sassa daban daban na kasar a cikin watan Janairun da ya gabata.
-
An Bukaci Kasashen Afrika Su Yi Hattara Da Shigowar Kungiyar Daesh Kasashensu
Jan 29, 2018 11:47Priministan kasar Algeria ya yi kira ga kasashen Afrika da su yi hattara da kungiyar Daesh kada ta shigo kasashensu bayan an fatattakesu a kasashen Siria da Iraqi.
-
Gwamnatin Aljeriya Ta Ce: Kasar Maroko Ce Tungar Fataucin Muggan Kwayoyi Zuwa Cikin Kasarta
Jan 21, 2018 07:23Fira ministan Aljeriya ya yi zargin cewa: Daga kasar Maroko ce ake fataucin muggan kwayoyi zuwa cikin kasarsa da ma sauran kasashen da suke yankin Arewacin Afrika.
-
Aljeriya Da Libiya Zasu Ci Gaba Da Aiki Tare A Yankunan Da Suke Dauke Da Albarkatun Karkashin Kasa
Jan 17, 2018 06:56Kasashen Aljeriya da Libiya sun cimma yarjejeniyar ci gaba da gudanar da aiki tare a yankunan da suke tsakanin kasashen biyu masu dauke da albarkatun man fetur da iskar gas.
-
Gwamnatin Aljeriya Ta Sanar Da Kashe 'Yan Ta'adda Da Dama A Shekarar Da ta gabata Ta 2017
Jan 05, 2018 03:35Ma'aikatar tsaron kasar Aljeriya ta sanar da cewa: A cikin shekarar da ta gabata ta 2017, jami'an tsaron kasar sun yi nasarar halaka 'yan ta'adda fiye da casa'in.
-
Gwamnatin Algeria Ta Kara Matsawa Wajen Yaki Da Fasa-kwabrin Makamai A Kan Iyakokin Kasar
Jan 03, 2018 11:55Jami'an tsaron kan iyaka na kasar Algeria sun kara tsananta yaki da fasa-kwabrin makamai zuwa cikin kasar daga kan iyakokin kasar.
-
Gwamnatin Aljeriya Ta Fara Aiwatar Da Shirinta Na Rage Dogaro Da Man Fetur A Kasar
Dec 13, 2017 11:48Gwamnatin Aljeriya ta fara karfafa shirinta na fitar da siminti zuwa kasashen waje domin rage dogaro da man fetur a harkar tattalin arzikin kasar.