-
Kwamitin Kare Hakkin Bil Adama Na Shirin Maye Gurbin Amurka A kwamitin
Jun 21, 2018 15:16Kwamitin kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya ya ce yana shirin zabar mambar da zata maye gurbin AMurka, bayan da Amurkar ta fice daga kwamitin.
-
Turai Za Su Tattauna Da Amurka Domin Kawo Karshen Yakin Kasuwanci
Jun 21, 2018 12:08Babbar Jami'a mai kula da harkokin kasuwancin na Tarayyar turai Cecilia Malmstrom ta fada a yau alhamis cewa; Tarayyar Za ta bude tattaunawa da Amurka domin warware jayayyar da suke yi akan karin kudin fito akan hajar kasuwanci
-
Amurka : Trump Ya Janye Shirinsa Na Raba Yaran 'Yan Ci Rani Da Iyayensu
Jun 21, 2018 05:54Bisa matsin lamba na wasu 'yan majalisun Amurka da wasu kasashen duniya, shugaba Donald Trump, ya soke shirinsa na raba yaran 'yan ci rani da suka shiga kasar ba bisa ka’ida ba, da iyayensu.
-
Rasha Ta Zargi Amurka Da Goyon Bayan 'Yan Ta'adda
Jun 20, 2018 12:11Jakadan Kasar Rasha A Lebanon ne ya yi zargin cewa Amurkan tana taimakawa 'yan ta'adda a kasar Syria
-
Gwamnatin Iraqi Ta Yi Allah Wadai Da Harin Da Amurka Ta Kai Wa Dakarun Sa-Kai
Jun 19, 2018 12:53A ranar lahadin da ta gabata ne dai wani jirgin yakin Amurka ya harba makami mai linzami akan sansanin dakarun sa-kai na Hashdush-sha'abi wanda ya yi sanadin kashe mutane 22
-
Taron G7 Ya Kara Hadin Kai Tsakanin Kasashen Kasashen Turai.
Jun 12, 2018 06:26Ministan tattalin arziki na kasar Jamus Peter Altmaier ya bayyana cewa taron G7 a kasar Canada ya kara hada kan kasashen turai don fuskantar mummunar siyasar shugaban kasar Amurka Donal Trump
-
Singapore : Kallo Ya Koma Kan Ganawar Trump Da Jung Un
Jun 11, 2018 06:22Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya isa kasar Singapore a daren jiya, don shirya halartar ganawa a tsakaninsa da shugaban kasar Koriya ta Arewa a ranar 12 ga wannan wata.
-
Larijani: Iran Za Ta Ci Gaba Da Tsayin Daka Wajen Tinkarar Kiyayyar Da Amurka Take Nuna Mata
Jun 10, 2018 10:58Shugaban majalisar shawarar Musulunci ta kasar Iran, Dakta Ali Larijani, ya bayyana cewar Amurka ta kwana da sanin cewa al'ummar Iran za su ci gaba da tsayin daka wajen tinkarar kiyayya da makirce-makirce da ita da haramtacciyar kasar Isra'ila suke kulla musu.
-
Rasha Ba Ta Da Niyyar Komawa Cikin Kungiyar G7
Jun 09, 2018 15:43Kasar Rasha, ta ce ba ta da wata niyyar komawa cikin kungiyar kasashe mafiya tattalin arzikin a duniya na G7, a halin yanzu.
-
Iran Ta Kore Duk Wata Yiyuwar Tattaunawa Da Amurka Kan Sabuwar Yarjejeniyar Nukiliya
Jun 09, 2018 10:41Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kore duk wata yiyuwar sake zama teburin tattaunawa da Amurka kan wata sabuwar yarjejeniyar nukiliya, tana mai kiran gwamnatin Amurkan da ta nesanci irin maganganu na batanci da barazana da take yi wa al'ummar Iran.