Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Shugaban Rasha Ya Ce: Kasarsa Ba Zata Amince Amurka Ta Zame Tana Juya Akalar Duniya Ba

    Shugaban Rasha Ya Ce: Kasarsa Ba Zata Amince Amurka Ta Zame Tana Juya Akalar Duniya Ba

    Jun 07, 2018 18:14

    Shugaban kasar Rasha ya yi furuci da cewa: Matakan da shugaban kasar Amurka ke dauka na bangare guda domin kare manufofin kasarsa yana kara haifar da matsaloli a tsakanin kasashen duniya.

  • Boeing Ya Soke Yarjejeniyarsa Da Iran

    Boeing Ya Soke Yarjejeniyarsa Da Iran

    Jun 07, 2018 05:46

    Kamfanin kera jiragen sama na Amurka, Boeing, ya sanar da soke yarjejeniyar da ya cimma da kamfanonin jiragen sama na Iran Air da kuma Aseman, ta tsabar kudi dalar Amurka Biliyan ashirin.

  • Amurka Ta Hallaka Mayakan Al-Shabab 27 A Somaliya

    Amurka Ta Hallaka Mayakan Al-Shabab 27 A Somaliya

    Jun 05, 2018 15:59

    Rundunar sojin Amurka ta ce harin da dakarunta na musammam suka kai ta sama, ya hallaka mayakan al-Shabab 27 a arewacin Somaliya.

  • Shamkhani Ya Ce: Amurka Ta Wurga Kanta Cikin Damuwa Tare Da Zama Saniyar Ware

    Shamkhani Ya Ce: Amurka Ta Wurga Kanta Cikin Damuwa Tare Da Zama Saniyar Ware

    Jun 03, 2018 19:08

    Babban sakataren kwamitin kolin tsaron kasar Iran ya bayyana cewa: Hare-haren wuce gona da irin gwamnatin Haramtacciyar kasar Isra'ila kan yankunan Palasdinawa nade tabarmar kunya da hauka ce bayan rushewar makircin kunna wutan rikicin ta'addanci a kasashen musulmi.

  • Taron Kasashen G7 Ya Sake Maida Amurka Saniyar Ware

    Taron Kasashen G7 Ya Sake Maida Amurka Saniyar Ware

    Jun 03, 2018 05:51

    Kasashen mafiya karfin tattalin arziki na duniya da ake kira G7, sun kammala taronsu a jiya Asabar, tare da nuna adawa da sabuwar siyarar kasuwancin Amurka.

  • Amurka Ta Sha Kaye A Kwamitin Tsaro A Kokarinta Na Yin Allah Wadai Da Kungiyar Hamas

    Amurka Ta Sha Kaye A Kwamitin Tsaro A Kokarinta Na Yin Allah Wadai Da Kungiyar Hamas

    Jun 02, 2018 05:31

    Amurka ta sha kaye a Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniya a yayin da ta gabatar da wani kudurin nuna goyon baya ga haramtacciyar kasar Isra'ila da kuma yin Allah wadai da kungiyoyin gwagwarmayar Palastinawa.

  • Iran Ta Yi Watsi Da Rahoton Gwamnatin Amurka Kan 'Yanci Na Addini A Kasar

    Iran Ta Yi Watsi Da Rahoton Gwamnatin Amurka Kan 'Yanci Na Addini A Kasar

    May 31, 2018 16:00

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi watsi da kalaman gwamnatin Amurka dangane da batun 'yancin gudanar da addini a kasar Iran tana mai cewa akwai siyasa cikin wadannan kalamai da gwamnatin Amurkan ta fadi.

  • Majalisar Wakilan Kasar Amurka Ta Sanya Kungiyoyin Uku Masu Yaki Da Daesh A Kasar Iraqi Cikin Jerin Kungiyoyin Yan Ta'adda A Duniya

    Majalisar Wakilan Kasar Amurka Ta Sanya Kungiyoyin Uku Masu Yaki Da Daesh A Kasar Iraqi Cikin Jerin Kungiyoyin Yan Ta'adda A Duniya

    May 28, 2018 19:21

    Majalisar wakilai a kasar Amurka ta sanya wasu kungiyoyi ukku wadanda suke cikin kungiyoyin da suka yaki kungiyar yan ta'adda ta Daesh a kasar cikin jerin kungiyoyin yan ta'adda a wajenta.

  • Wata Tawagar Amurka Ta Isa Koriya Ta Arewa

    Wata Tawagar Amurka Ta Isa Koriya Ta Arewa

    May 28, 2018 11:09

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya tabbatar da cewa, wata tawagar jami'an kasar sun isa Koriya ta arewa don tattaunawa game da shirye-shiryen ganawarsa da shugaba Kim Jong Un da aka shirya gudanarwa a ranar 12 ga watan Yuni a Singapore.

  • Iran Ta Ce: Sakataren Harkokin Wajen Kasar Amurka Ya Jahilci Yadda Duniya Ta Sa Gaba

    Iran Ta Ce: Sakataren Harkokin Wajen Kasar Amurka Ya Jahilci Yadda Duniya Ta Sa Gaba

    May 26, 2018 18:07

    Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran ya fayyace cewa: Hakkin kasar Iran ne tace sinadarin yuraniyom kuma tana da kwararrun masana da suke da wannan fasahar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS