Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Amurka:Sanatoci Sun Amince Da Ci Gaba Da  Goyon Bayan  Saudiya A Yaki Da Yemen

    Amurka:Sanatoci Sun Amince Da Ci Gaba Da Goyon Bayan Saudiya A Yaki Da Yemen

    Mar 21, 2018 06:42

    A jiya talata majalisar datijan kasar Amurka ta yi watsi da wani kuduri da aka gabatar mata na dakatar da goyon bayan saudiya a yaki da kasar Yemen

  • Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci

    Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci

    Mar 20, 2018 05:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif yayi kakkausar suka ga kokarin da Amurka take yi na hana Iran mallakar makaman kare kanta a daidai lokacin da take ci gaba da tura makamai zuwa yankin Gabas ta tsakiya yana mai cewa hakan babban munafunci ne.

  • Amurka Ta Kakaba Wa Rasha Takunkumi Saboda Kutse A Zabenta na 2016

    Amurka Ta Kakaba Wa Rasha Takunkumi Saboda Kutse A Zabenta na 2016

    Mar 15, 2018 18:02

    Amurka ta sanar da sabbin takunkumi kan kasar Rasha, saboda a cewarta yi mata kuste a zaben shugaban kasa na 2016 da ya gabata.

  • Rasha Ta Ce Za Ta Mayar Da Martani Idan Amurka Ta Kai Hari Siriya

    Rasha Ta Ce Za Ta Mayar Da Martani Idan Amurka Ta Kai Hari Siriya

    Mar 13, 2018 11:17

    Wani babban jami'in sojin kasar Rasha ya bayyana cewar sojojin Rashan za su mayar da martani ga duk wani harin da sojojin Amurka za su kai kasar Siriya matukar dai harin ya zamanto barazana ga rayuwar sojojin Rashan da suke Siriya.

  • Siriya : Amurka Ta Ce Za Ta Dauki Mataki, Idan Kwamitin Tsaro Ya Kasa

    Siriya : Amurka Ta Ce Za Ta Dauki Mataki, Idan Kwamitin Tsaro Ya Kasa

    Mar 13, 2018 05:52

    Amurka ta ce a shirye ta ke ta dauki mataki cikin har da kai hare hare a Siriya, muddun dai kwamitin tsaro na MDD ya kasa akan shirin tsagaita wuta a yankin gabashin Ghouta.

  • Amurka Za Ta Taimakawa Najeriya Wajen Yaki Da Ta'addanci

    Amurka Za Ta Taimakawa Najeriya Wajen Yaki Da Ta'addanci

    Mar 13, 2018 05:52

    Sakataren harkokin wajen Amurka Rex Tillerson ya ce Kasarsa za ta ci gaba da tallafawa Najeriya a fanonin da suka shafi yaki da ta'addanci dama ababen more rayuwa.

  • Taron Karawa Juna Sani Kan Tsarin Harkokin Kudi A Musulunci A Kasar Ghana

    Taron Karawa Juna Sani Kan Tsarin Harkokin Kudi A Musulunci A Kasar Ghana

    Mar 11, 2018 18:01

    Za a gudanar da wani taron karawa juna sani harkokin kudi a mahangar addinin musulunci a kasar Ghana.

  • Amurka : Hadari Ne Tattaunawa Da Koriya Ta Arewa_ Hillary Clinton

    Amurka : Hadari Ne Tattaunawa Da Koriya Ta Arewa_ Hillary Clinton

    Mar 11, 2018 05:51

    Tsohuwar jami'ar diflomatsiyar Amurka, Hillary Cliton, ta ce hadari diflomatsiyya ne tattaunawar da shugaban kasar Donald Trump ke shirin yi da gwamnatin Koriya ta Arewa.

  • Duniya Na Maraba Da Shirin Ganawa Tsakanin Shugaban Amurka Dana Koriya Ta Arewa

    Duniya Na Maraba Da Shirin Ganawa Tsakanin Shugaban Amurka Dana Koriya Ta Arewa

    Mar 09, 2018 14:21

    Kasashen duniya da dama sun yi maraba da shirin ganawar ba-zata da shugaba Kim Jong-Un, na Koriya ta Arewa ya yi wa Donald Trump na Amurka.

  • Jagora: Siyasar Iran A Yankin Gabas Ta Tsakiya Bata Da Alaka Da Amurka Ko Yammacin Turai

    Jagora: Siyasar Iran A Yankin Gabas Ta Tsakiya Bata Da Alaka Da Amurka Ko Yammacin Turai

    Mar 08, 2018 19:05

    Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: A duk inda Amurka ta sanya kafa, to barna da tashe-tashen hankula ne suke kunno kai.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS