-
Amurka:Sanatoci Sun Amince Da Ci Gaba Da Goyon Bayan Saudiya A Yaki Da Yemen
Mar 21, 2018 06:42A jiya talata majalisar datijan kasar Amurka ta yi watsi da wani kuduri da aka gabatar mata na dakatar da goyon bayan saudiya a yaki da kasar Yemen
-
Zarif Ya Bayyana Kokarin Amurka Na Hana Iran Mallakar Makaman Kariya A matsayin Munafunci
Mar 20, 2018 05:49Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif yayi kakkausar suka ga kokarin da Amurka take yi na hana Iran mallakar makaman kare kanta a daidai lokacin da take ci gaba da tura makamai zuwa yankin Gabas ta tsakiya yana mai cewa hakan babban munafunci ne.
-
Amurka Ta Kakaba Wa Rasha Takunkumi Saboda Kutse A Zabenta na 2016
Mar 15, 2018 18:02Amurka ta sanar da sabbin takunkumi kan kasar Rasha, saboda a cewarta yi mata kuste a zaben shugaban kasa na 2016 da ya gabata.
-
Rasha Ta Ce Za Ta Mayar Da Martani Idan Amurka Ta Kai Hari Siriya
Mar 13, 2018 11:17Wani babban jami'in sojin kasar Rasha ya bayyana cewar sojojin Rashan za su mayar da martani ga duk wani harin da sojojin Amurka za su kai kasar Siriya matukar dai harin ya zamanto barazana ga rayuwar sojojin Rashan da suke Siriya.
-
Siriya : Amurka Ta Ce Za Ta Dauki Mataki, Idan Kwamitin Tsaro Ya Kasa
Mar 13, 2018 05:52Amurka ta ce a shirye ta ke ta dauki mataki cikin har da kai hare hare a Siriya, muddun dai kwamitin tsaro na MDD ya kasa akan shirin tsagaita wuta a yankin gabashin Ghouta.
-
Amurka Za Ta Taimakawa Najeriya Wajen Yaki Da Ta'addanci
Mar 13, 2018 05:52Sakataren harkokin wajen Amurka Rex Tillerson ya ce Kasarsa za ta ci gaba da tallafawa Najeriya a fanonin da suka shafi yaki da ta'addanci dama ababen more rayuwa.
-
Taron Karawa Juna Sani Kan Tsarin Harkokin Kudi A Musulunci A Kasar Ghana
Mar 11, 2018 18:01Za a gudanar da wani taron karawa juna sani harkokin kudi a mahangar addinin musulunci a kasar Ghana.
-
Amurka : Hadari Ne Tattaunawa Da Koriya Ta Arewa_ Hillary Clinton
Mar 11, 2018 05:51Tsohuwar jami'ar diflomatsiyar Amurka, Hillary Cliton, ta ce hadari diflomatsiyya ne tattaunawar da shugaban kasar Donald Trump ke shirin yi da gwamnatin Koriya ta Arewa.
-
Duniya Na Maraba Da Shirin Ganawa Tsakanin Shugaban Amurka Dana Koriya Ta Arewa
Mar 09, 2018 14:21Kasashen duniya da dama sun yi maraba da shirin ganawar ba-zata da shugaba Kim Jong-Un, na Koriya ta Arewa ya yi wa Donald Trump na Amurka.
-
Jagora: Siyasar Iran A Yankin Gabas Ta Tsakiya Bata Da Alaka Da Amurka Ko Yammacin Turai
Mar 08, 2018 19:05Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: A duk inda Amurka ta sanya kafa, to barna da tashe-tashen hankula ne suke kunno kai.