-
Ziyarar Sakataren Harkokin Kasashen Wajen Amurka Zuwa Nahiyar Afirka
Mar 08, 2018 05:24A jiya Laraba ne sakataren harkokin wajen Amurka, Rex Tillerson, ya fara ziyararsa a nahiyar Afirka inda aka tsara zai ziyarci kasashen da suka hada da Ethiopia, Djibouti, Kenya, Chad da kuma Nijeriya a daidai lokacin da gwamnatin Donald Trump ta Amurka take ci gaba da shan suka sakamakon rashin wata fitacciyar siyasa da take da shi dangane da ci gaban Afirkan.
-
Amurka : Trump, Ya Yi Maraba Da Tayin Koriya Ta Arewa Na Tattaunawa
Mar 07, 2018 05:48Shugaba Donald Trump na Amurka, ya yi maraba da matakin gwamnatin Koriya ta Arewa kan yiwuwar bude kofar tattaunawa da kasarsa, amma tare da kiran a yi taka tsantsan har a samu tabbaci kan matakin.
-
Amurka Za Ta Ba Wasu Kasashen Afrika Tallafin Dala Miliyan 533
Mar 07, 2018 05:46Amurka ta alkawarta baiwa wasu kasashen Afrika dake fama da matsalar karamcin abunci sakamakon rikici ko fari, tallafin dala miliyan 533.
-
Zarif: Dole Ne Kasashen Turai Su Matsa Lamba Kan Amurka Domin Aiki Da Yarjejeniyar Nukiliya
Mar 05, 2018 17:21Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, dole ne kasashen turai su matsa lamba kan Amurka domin ta aiwatar da yarjejeniyar nukiliya da ak cimmawa tsakanin Iran da manyan kasashen duniya.
-
Iran Ta Gindaya Sharadi Kafin Tattaunawa Kan Shirinta Na Makamai Masu Linzami
Mar 03, 2018 15:53Iran ta ce sharadin bude tattaunawa kan shirinta na makamai masu linzami, zai soma ne idan Amurka da Turai suka lalata makamman nukiliya da da masu cin dogon zango na Amurka da na Turai.
-
Kudurin Majalisar Dokokin Kasar Iraqi Na Iyakance Wanzuwar Sojojin Kasashen Waje A Kasar
Mar 03, 2018 15:34Majalisar dokokin kasar Iraqi a zamanta na ranar Alhamis da ta gabata daya ga watan Maris Shekara ta 2018 ta amince da wata doka wacce ta bukaci gwamnatin kasar ta fayyace ranar ficewar sojojin kasashen waje daga kasar.
-
Sharhi: Hadarin Yaduwar Tsatsauran Ra'ayi A Cikin Kasashen Musulmi
Mar 01, 2018 06:49An kammala zaman taron yini uku da aka gudanar a kasar Masar, kan samo hanyoyin yaki da tsatsauran ra'ayi da kuma dakile yaduwarsa a cikin kasashen musulmi.
-
Syria: Jiragen Yakin Amurka Sun Kashe Mutane 30 A Yankin Deir-Zur
Feb 28, 2018 18:54Kamfanin dillancin labarun Sana na kasar Syria ya ce; harin da jiragen yakin Amurka suka kai a jiya da dare a yankin Deir-Zur ya ci rayukan mutane 30.
-
Hizbullah: Amurka Ce Babban Karfe Kafa Ga Duk Wani Yunkurin Samar Da Zaman Lafiya A Syria
Feb 27, 2018 19:27Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah Sheikh Na'im Kasim ya bayyana Amurka a matsayin babban karfen kafa ga duk wani yunkurin samar da sulhu da zaman lafiya a Syria.
-
Koriya Ta Kudu Ta Bukaci Amurka Ta Sassauta Bukatunta Ga Koriya Ta Arewa
Feb 26, 2018 11:18Shugaban Koriya ta Kudu, Moon Jae-in, ya bukaci Amurka da ta sassauta bukatunta don samun tattaunawa da mahukuntan Pyongyang.