Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Jagora:Amurka Ita Ce Kasar Da Ta Fi Barna Da Zalinci A Duniya

    Jagora:Amurka Ita Ce Kasar Da Ta Fi Barna Da Zalinci A Duniya

    Dec 27, 2017 18:13

    A yayin gananarwa da jami'an gwamnati gami da manbobin kwamitin wa'azi na kasar Iran a wannan Laraba, Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewa gwamnatin Amurka ita ce ta fi ko wace gwamnati barna da zalinci a Duniya

  • Kasar Rasha Ta Zargi Amurka Da Ba Da Horo Ga 'Yan Ta'addan Siriya

    Kasar Rasha Ta Zargi Amurka Da Ba Da Horo Ga 'Yan Ta'addan Siriya

    Dec 27, 2017 05:48

    Babban hafsan hafsoshin sojojin kasar Rasha Janar Valery Gerasimov ya bayyana cewar Amurka tana ba wa 'yan ta'addan kasar Siriya horo da dabaru na sojoji a sansanin sojin Amurkan da ke yankin Al-tanf da ke kudancin kasar Siriyan.

  • Paparoma Ya Sake Yin Watsi Da Matsayar Trump Kan Birnin Kudus

    Paparoma Ya Sake Yin Watsi Da Matsayar Trump Kan Birnin Kudus

    Dec 25, 2017 17:11

    Shugaban mabiya darikar Katolika na duniya Paparoma Francis ya sake jaddada matsayar fadar Vatican din na kin amincewa da matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka kan birnin Kudus yana mai bayyana kafa kasashe biyu, wato Palastinu da Isra'ila a matsayin hanyar magance rikicin matsalar Palastinu.

  • Yan Majalisar Dokoki Amurka 24 Sun Bukaci Gwamnatin Trump Ta Dauki Matsayi Kan Iran

    Yan Majalisar Dokoki Amurka 24 Sun Bukaci Gwamnatin Trump Ta Dauki Matsayi Kan Iran

    Dec 24, 2017 06:25

    Wakilan majalisar dokokin kasar Amurka 24 yan jam'iyyar Republican sun rubuta wasika zuwa gwamnatin shugaba Donald Trump kan abin da suka kira sabuwar yarjejeniyar Nukliyan da kasar Iran ta yi.

  • Yemen : Iran Ta Musunta Mika Wa 'Yan Houthi Makamai

    Yemen : Iran Ta Musunta Mika Wa 'Yan Houthi Makamai

    Dec 20, 2017 11:19

    Jamhuriya Musulinci ta Iran ta musanta zargin cewa tana mika wa 'yan gwagwarmaya na Houthi a Yemen makaman yaki.

  • Rasha Da China Sun Kalubalanci Tsarin Tsaron Amurka

    Rasha Da China Sun Kalubalanci Tsarin Tsaron Amurka

    Dec 19, 2017 11:05

    Kasashen Rasha da China sun kalubalanci tsarin tsaron Amurka da shugaba Trump ya gabatar a Jiya Litini, wanda ya ce kasashen biyu na a matsayin babban abun damuwarsa.

  • Shugaban Somaliya Yayi Alkawarin Daukan Matakai Bayan Da Amurka Ta Janye Taimako Ga Sojojin Kasr

    Shugaban Somaliya Yayi Alkawarin Daukan Matakai Bayan Da Amurka Ta Janye Taimako Ga Sojojin Kasr

    Dec 19, 2017 05:35

    Shugaban kasar Somaliya, Mohamed Abdullahi Mohamed, ya bayyana cewar zai yi dukkanin iyakacin kokarinsa wajen biyan albashi da samar wa sojojin kasar sauran kayayyakin aikin da suke bukata sakamakon janye irin taimako da goyon bayan da Amurka take ba wa sojojin Somaliyan.

  • Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hawa Kujerar Nakin Da Amurka Ta Yi Kan Qudus

    Iran Ta Yi Allah Wadai Da Hawa Kujerar Nakin Da Amurka Ta Yi Kan Qudus

    Dec 19, 2017 05:35

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi kakkausar suka da kuma Allah wadai da hawa kujerar nakin da Amurka ta yi dangane da kudurin Kwamitin Tsaron Majalisar Dinkin Duniay da ya bukaci Amurkan da ta janye sanarwar da ta yi na amincewa da birnin Kudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Babban Sakataren MDD Ya Maida Martani Ga Kafafen Yada Labaran Amurka Dangane Da Shirin Nukliyar Kasar Iran

    Babban Sakataren MDD Ya Maida Martani Ga Kafafen Yada Labaran Amurka Dangane Da Shirin Nukliyar Kasar Iran

    Dec 18, 2017 19:12

    Babban saktaren Majalisar dinkin duniya Antonio Guteres ya musanta labaran da kafafen yada labaran Amurka suka yada na cewa Iran ta sabawa kudurin MDD na 2231 kan shirin Nukliyar kasar.

  • Burujardi: Ko Babu Amurka Iran Tana Amfana Da Yerjejenar Shirin Nukliyarta Da Kasashen Duniya

    Burujardi: Ko Babu Amurka Iran Tana Amfana Da Yerjejenar Shirin Nukliyarta Da Kasashen Duniya

    Dec 16, 2017 06:24

    Shugaban kwamitin tsaron kasa a majalisar dokokin kasar Iran ya ce Iran tana amfana da yerjejeniyar da ta cimma da manyan kasashen duniya kan shirinta na makamashin nukliya duk tare da adawar da Amurka take nunawa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS