Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Shugaban Kasar Rasha Ya Yi Furuci Da Cewa: Amurka Tana Taimakon 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Shugaban Kasar Rasha Ya Yi Furuci Da Cewa: Amurka Tana Taimakon 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Dec 15, 2017 12:19

    Shugaban kasar Rasha ya yi furuci da cewa: Sojojin Amurka suna taimakawa 'yan ta'addan kasa da kasa da aka jibge a cikin kasar Siriya domin kada a murkushe su.

  • Amurka Da Saudiyya Sun Taimakawa (IS) Mallakar Muggan Makamai_ Rahoton (CAR)

    Amurka Da Saudiyya Sun Taimakawa (IS) Mallakar Muggan Makamai_ Rahoton (CAR)

    Dec 15, 2017 05:15

    Kungiyar (CAR) dake sa ido kan yadda ake amfani da makaman yaki da kayan soji na kasa da kasa, ta fitar da wani rahoto, wanda ke cewa makaman yakin da kasashen Amurka da Saudiyya suka mikawa 'yan tawaye a Siriya ya taimakawa 'yan ta'adda IS sosai.

  • Iran Ta Yi Watsi Da Zargin Mikawa 'Yan Houtsi Makami Mai Linzami

    Iran Ta Yi Watsi Da Zargin Mikawa 'Yan Houtsi Makami Mai Linzami

    Dec 15, 2017 04:29

    Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta yi watsi kwata kwata da zarge-zarge marar tushe da jakadiyar Amurka a MDD, Nikki Haley, ta yi, na cewa makami mai linzamin da 'yan gwagwarmayar neman sauyi na Houtsi a Yemen suka harba zuwa birnin Riyad na kasar Saudiyya, kirar Iran ne.

  • John Kerry: Ficewar Amurka Daga Yarjejeniyar Kare Muhalli Abin Kunya Ne.

    John Kerry: Ficewar Amurka Daga Yarjejeniyar Kare Muhalli Abin Kunya Ne.

    Dec 12, 2017 18:52

    Tsohon sakataren harkokin wajen kasar ta Amurka ya soki matakin da Shugaban kasarsa Donald Trump ya dauka na ficewa daga yarjejeniyar kare muhalli ta duniya.

  • Qudus : Matakin Trump, Ayyana Karshen Isra'ila Ne _ Nasrallah

    Qudus : Matakin Trump, Ayyana Karshen Isra'ila Ne _ Nasrallah

    Dec 11, 2017 16:08

    Shugaban Kungiyar Hezbollah ta kasar Labanon, Sayyid Hassan Nasrallah, ya bayyana cewa matakin Trump na Amurka kan ayyana Qudus babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya shelanta kawo karshen Isra'ila ne.

  • Amurka : An Kai Hare-haren Bam A birnin New York

    Amurka : An Kai Hare-haren Bam A birnin New York

    Dec 11, 2017 15:31

    'Yan sanda a birnin New York na Amurka sun ce mutum hudu ne suka raunana sakamakon fashewa wasu abubuwa a tashar jirgin kasa ta Times Square dake yankin Manhattan.

  • Shugaban Kasar Venezuala Ya Bayyana Shirin Kasarsa Na Kalubalantar Duk Wani Makircin Kasar Amurka

    Shugaban Kasar Venezuala Ya Bayyana Shirin Kasarsa Na Kalubalantar Duk Wani Makircin Kasar Amurka

    Dec 10, 2017 19:02

    Shugaban kasar Venezuala ya jaddada cewa: Al'ummar Venezuala suna cikin shirin kalubalantar duk wani makircin kasar Amurka musamman matakin wuce gona da iri kan kasarsu.

  • Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Bayanin Bayan Taron Kasashen Larabawa Akan Kudus

    Dec 10, 2017 07:34

    Da safiyar yau lahadi ne kasashen taron gaggawa na ministocin harkokin wajen kasashen larabawa ya fitar da bayani da ya kunshi yin tir da matakin shugaban kasar Amurka akan birnin kudus

  • Matsayin Qudus : Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Juyawa Amurka Baya

    Matsayin Qudus : Kwamitin Tsaro Na MDD Ya Juyawa Amurka Baya

    Dec 09, 2017 05:54

    Kwamitin tsaro na MDD ya maida Amurka saniyar ware dangane da matakin shugaba Donald Trump na ayyana Qudus a matsayin babban birnin yahudawan sahayoniya 'yan mamaya na Isra'ila.

  • Matsayin Qudus : Limamin Al-Azhar Ya Soke Ganawarsa Da Mataimakin Trump

    Matsayin Qudus : Limamin Al-Azhar Ya Soke Ganawarsa Da Mataimakin Trump

    Dec 09, 2017 05:53

    Babban limamin jami'ar Al-Azhar na kasar Masar, Ahmed al-Tayeb, ya soke ganawarsa da mataimakin shugaban Amurka, Mike Pence, a matstayin maida martani kan matakin Trump na ayyana Qudus babban birnin Isra'ila.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS