Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Jagora: Iran Ta Kawo Karshen Makircin Kirkiro Kungiyar Daesh Da Amurka Da Sahyoniyawa Suka Yi

    Jagora: Iran Ta Kawo Karshen Makircin Kirkiro Kungiyar Daesh Da Amurka Da Sahyoniyawa Suka Yi

    Nov 22, 2017 18:20

    Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana cewar Iran ta samu nasarar ruguza makircin da Amurka da haramtacciyar kasar Isra'ila da wasu kasashen larabawan yankin Gabas ta tsakiya suka kitsa na kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS).

  • Abbas Abu Mazin Ya Hanawa Jami'an Palasdinu Ganawa Da Jami'an Gwamnatin Amurka.

    Abbas Abu Mazin Ya Hanawa Jami'an Palasdinu Ganawa Da Jami'an Gwamnatin Amurka.

    Nov 21, 2017 19:04

    Shugaban gwamnatin Kwarya-kwaryar ta Palasdinu ya ce babu wani dalili da zai sa shugabannin palasdinawan su zauna da jami'an gwamnatin Amurka.

  • Amurka Ta Sanya Koriya Ta Arewa Cikin Jerin Masu Tallafawa Ta'addanci

    Amurka Ta Sanya Koriya Ta Arewa Cikin Jerin Masu Tallafawa Ta'addanci

    Nov 21, 2017 10:55

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanya Koriya Ta Arewa cikin jerin kasashen da ya ce suna tallafa wa ayyukan ta’addanci.

  • Ma'aikatar Tsaron Amurka Pentagon Ta Bada Sanarwan Isar Karin Sojojinta 3000 A Kasar Afganistan

    Ma'aikatar Tsaron Amurka Pentagon Ta Bada Sanarwan Isar Karin Sojojinta 3000 A Kasar Afganistan

    Nov 17, 2017 05:36

    Ma'aikatar tsaron kasar Amurka Pentagon ta bada sanarwa a jiya Alhamis kan cewa ta kara yawan sojointa a kasar Afganisatan har guda 3000 a cikin yan kwanakin da suka gabata.

  • Gwamnatin Amurka Ta Tushe Asusun Tallafin Da Amurkawa Suka Tarawa Wadanda Girgizan Kasa Ta Shafa A Iran

    Gwamnatin Amurka Ta Tushe Asusun Tallafin Da Amurkawa Suka Tarawa Wadanda Girgizan Kasa Ta Shafa A Iran

    Nov 17, 2017 05:31

    Ma'aikatar kudi ta kasar Amurka ta toshe shafin yanar gizo wanda Iraniyawa ma zauna Amurka suka bude asusu a cikinsa don tallafawa wadanda girgizan kasa ta shafa a yammacin kasar Iran a makon da ya gabata.

  • Federica Mogherini Ta Ce: Kungiyar Tarayyar Turai Bata Da Wani Shirin Kakaba Takunkumi Kan Iran

    Federica Mogherini Ta Ce: Kungiyar Tarayyar Turai Bata Da Wani Shirin Kakaba Takunkumi Kan Iran

    Nov 14, 2017 06:19

    Babbar jami'a mai kula da siyasar harkokin wajen kungiyar tarayyar Turai ta yi furuci da cewa: Kungiyar tarayyar Turai bata da wani shirin daukan matakin kakaba takunkumi kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran.

  • Amurka Za Ta Bai Wa Haramtacciyar Kasar Isra'ila Dala Miliyan 705 Domin Ta Kera Makamai Masu Linzami.

    Amurka Za Ta Bai Wa Haramtacciyar Kasar Isra'ila Dala Miliyan 705 Domin Ta Kera Makamai Masu Linzami.

    Nov 11, 2017 06:51

    Kudaden da Amurkan za ta bai wa Haramtacciyar Kasar Isra'ilan suna a karkashin kasafin kudin soja da aka gabatar a gaban majalisar dokoki ta Congress ne wanda kuma ta amince da shi.

  • Amurka Zata Kara Dorawa Wasu Jami'an Gwamnatin Venezuela Takunkumi.

    Amurka Zata Kara Dorawa Wasu Jami'an Gwamnatin Venezuela Takunkumi.

    Nov 10, 2017 06:18

    Ma'aikatar Kudi na kasar Amurka ta bada labarin cewa gwamnatin kasar zata bayyana wani shiri na kara dorawa wasu karin manya-manyan jami'an gwamnatin kasar Venezuela takunkumai.

  • Amurka / Sin : Akwai Mafita A Rikicin Koriya Ta Arewa_Trump

    Amurka / Sin : Akwai Mafita A Rikicin Koriya Ta Arewa_Trump

    Nov 09, 2017 05:01

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce yana da yakini akan samun mafita kan rikicin Koriya ta Arewa.

  • D R Congo : Amurka Ta Bukaci Kabila Ya Bar Iko Bayan Zabe

    D R Congo : Amurka Ta Bukaci Kabila Ya Bar Iko Bayan Zabe

    Nov 07, 2017 16:03

    Amurka ta bukaci shugaba Joseph Kabila na Jamhuriya Demukuraddiyar Kongo da ya bar iko bayan zaben kasar dake tafe.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS