Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Kungiyar IAC Mai Adawa Da Yaki A Duniyta Ta Yi Suka Kan Jibge Sojojin Amurka A Nahiyar Afrika

    Kungiyar IAC Mai Adawa Da Yaki A Duniyta Ta Yi Suka Kan Jibge Sojojin Amurka A Nahiyar Afrika

    Nov 04, 2017 19:30

    Kungiyar International Action Center "IAC" a takaice mai adawa da yaki a duniya ta bayyana cewa: Jibge sojojin Amurka a wasu kasashen nahiyar Afrika baya da wata alaka da yaki da ta'addanci a duniya.

  • Amurka Ta Ce Ta Kai Hare-Hare Kan Mayakan Kungiyar Al-shabab Ta Kasar Somalia

    Amurka Ta Ce Ta Kai Hare-Hare Kan Mayakan Kungiyar Al-shabab Ta Kasar Somalia

    Nov 04, 2017 06:29

    Gwamnatin Kasar Amurka Ta bada sanarwan cewa, a karon farko tun bayan lokaci mai tsawo sojojinta sun kai hare hare ta sama kan mayakan kungiyar Al-qaeda na kasar Somalia a jiya Juma'a.

  • Sabon Takunkumin Amurka Ba Zai Nakasa Ayyukan Man Fetur Dinmu Ba_Rasha

    Sabon Takunkumin Amurka Ba Zai Nakasa Ayyukan Man Fetur Dinmu Ba_Rasha

    Nov 03, 2017 17:53

    Kasar Rasha ta bayyana cewa sabon takunkumin da Amurka ta sanya ma ta ba zai yi illa ga ayyukan samar da man fetur ga kasar ba.

  • Amurka : Mutum 8 Suka Hallaka A Harin Manhattan

    Amurka : Mutum 8 Suka Hallaka A Harin Manhattan

    Nov 01, 2017 05:40

    Hukumomi a birnin New York na Amurka sun ce mutum takwas suka mutu kana wasu 11 suka raunana biyo bayan da wani mahari a cikin wata mota ya aukawa matafiya akan wata hanyar 'yan kekuna dake a yankin Manhattan.

  • Amurka Ta Alkawarta Tallafawa Rundinar G5 Sahel Da Dala Miliyan 60

    Amurka Ta Alkawarta Tallafawa Rundinar G5 Sahel Da Dala Miliyan 60

    Oct 30, 2017 15:32

    Amurka ta alkawarta tallafawa rundinar kawance ta kasashen G5 Sahel da kudi dala miliyan 60, kamar yadda sakataren gwamnatin kasar Rex Tillerson ya sanar.

  • Martanin Ma'aikatar Harakokin Wajen Iraki Game Da Cin Zarafin Amurka

    Martanin Ma'aikatar Harakokin Wajen Iraki Game Da Cin Zarafin Amurka

    Oct 29, 2017 07:06

    Kakakin ma'aikatar harakokin wajen kasar Iraki Ahmad Al-hajib yayi alawadai da furucin da mai magana da yawun ma'aikatar harakokin wajen Amurka Heather Nauert ya yi na sanya mataimakin babban kwamandan dakarun sa kai na kasar Abu Mahdi Al-muhandis cikin jerin 'yan ta'adda.

  • Amurka Ta Kakabawa Wasu Kamfanonin Kera Makaman Rasha Takunkumi

    Amurka Ta Kakabawa Wasu Kamfanonin Kera Makaman Rasha Takunkumi

    Oct 28, 2017 06:29

    Amurka ta fitar da jerin sunayen wasu kamfanonin kera makaman Rasha su 39, wanda ta haramta yin ciniki da su.

  • Rasha Ta Ki Amunce Tsawaita Binciken Makamai Masu Guba A Siriya

    Rasha Ta Ki Amunce Tsawaita Binciken Makamai Masu Guba A Siriya

    Oct 25, 2017 11:20

    Kasar Rasha ta hau kujerar na ki kan kudirin da Amurka ta gabatar ga kwamitin tsaro na MDD, kan tsawaita binciken da ake kan zargi da amfani da makamai masu guba a Siriya.

  • Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani

    Zarif Ga Tillerson: Masu Yakar kungiyar Da'esh Ba Sa Bukatar Izinin Wani

    Oct 24, 2017 17:49

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar dakarun da suke fada da kungiyar ta'addancin nan ta Daesh (ISIS) ba sa bukatar izinin wani wajen kare kasarsu.

  • Amurka Za Ta Ladaftar Da Jami'an Tsaron Myanmar Kan Batun 'Yan Rohingya

    Amurka Za Ta Ladaftar Da Jami'an Tsaron Myanmar Kan Batun 'Yan Rohingya

    Oct 24, 2017 10:48

    Amurka ta sanar da daukan wasu matakan ladaftarwa kan mayan jami'an tsaron Myanmar kan hannun da suke da shi wajen cin zarafi da kisan kiyashin musulmin Rohingya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS