Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

amurka

  • Gwamnatin Rasha Ta Kore Zargin Da Shugaban Kasar Afganistan Ya Yi Kan Kasarta

    Gwamnatin Rasha Ta Kore Zargin Da Shugaban Kasar Afganistan Ya Yi Kan Kasarta

    Oct 24, 2017 06:33

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Rasha ta bayyana cewa: Zargin da shugaban kasar Afganistan ya yi kan kasar Rasha cewa tana goyon bayan kungiyar Taliban; zargi ne maras tushe da Rasha ba zata taba lamunta ba.

  • Kididdiga Tana Nuni Da Cewa Mafi Yawan Amurkawa Ba Su Goyon Bayan Siyasar Trump Kan Iran

    Kididdiga Tana Nuni Da Cewa Mafi Yawan Amurkawa Ba Su Goyon Bayan Siyasar Trump Kan Iran

    Oct 24, 2017 06:30

    Wani masharhanci kan harkokin siyasar Amurka ya ce: Mafi yawan Amurkawa ba su goyon bayan bakar siyasar shugaban kasar Donald Trupm kan kasar Iran musamman kokarinsa na rusa yarjejeniyar nukiliya da aka cimma tsakanin Iran da manyan kasashen duniya.

  • Rasha: Duk Wani Sauyi Cikin Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya Na Iya Kawo Karshenta

    Rasha: Duk Wani Sauyi Cikin Yarjejeniyar Shirin Iran Na Nukiliya Na Iya Kawo Karshenta

    Oct 22, 2017 05:20

    Kasar Rasha ta bayyana cewar ba ta da wani shakku cikin cewa Iran tana ci gaba da aiwatar da dukkanin abubuwan da aka cimma da ita cikin yarjejeniyar nukiliya, tana mai cewa yin sauyi cikin yarjejeniyar yana iya kawo karshenta.

  • Sudan Ta  Zargi Amurka Da Halin Fuska Biyu

    Sudan Ta Zargi Amurka Da Halin Fuska Biyu

    Oct 21, 2017 18:52

    Sudan din ta soki Amurka ne saboda gargadin da ta yi yan kasarta dangane da zuwa kasar Sudan.

  • Sudan Ta Maida Martani Kan Hana Amurkawa Zuwa Kasar

    Sudan Ta Maida Martani Kan Hana Amurkawa Zuwa Kasar

    Oct 21, 2017 12:02

    Gwamnatin kasar Sudan ta bayyana irin halayen da gwamnatin Amurka take nunawa kasar masu karo da juna ne

  • Mogherini: Yarjejeniyar Nukiliyar Iran, Wata Nasara Ce Ga Duniya Da Kuma Al'ummar Iran

    Mogherini: Yarjejeniyar Nukiliyar Iran, Wata Nasara Ce Ga Duniya Da Kuma Al'ummar Iran

    Oct 18, 2017 05:50

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar Tarayyar Turai Federica Mogherini ta bayyana cewar yarjejeniyar nukiliyan kasar Iran wata nasara ce ga duniya da kuma al'ummar Iran wanda wajibi ne a kiyaye da kuma ci gaba da aiwatar da ita.

  • Jiragen Amurka Marar Direba Sun Hallaka 'Yan IS A Yemen

    Jiragen Amurka Marar Direba Sun Hallaka 'Yan IS A Yemen

    Oct 17, 2017 05:50

    Rundinar sojin Amurka ta sanar da hallaka gomman 'yan ta'addan Da'esh a wasu sansanoni biyu a kasar Yemen.

  • Faransa :  Trump Ya Jahilci Yarjejeniyar Nukiliyar Iran_Hollande

    Faransa : Trump Ya Jahilci Yarjejeniyar Nukiliyar Iran_Hollande

    Oct 17, 2017 05:49

    Duniya na ci gaba da yin tur da kalamen shugaba Donald Trump na Amurka kan yarjejeniyar nukiliyar Iran wacce ya ki amuncewa da ci gaba da goyan bayan ta tare da shan alwashin daukan matakin kakabawa Iran din sabbin takunkumi.

  • Jawabin Trump Ya Maida Amurka Saniyar Ware_ Jonh Kerry

    Jawabin Trump Ya Maida Amurka Saniyar Ware_ Jonh Kerry

    Oct 15, 2017 16:42

    Duniya na ci gaba da yin tur da kalamen shugaban Amurka Donald Trump kan yarjejeniyar nukiliyar kasar Iran wacce ya ki amuncewa da ci gaba da goyan bayan ta tare da shan alwashin kakabawa Iran takunkumi.

  • Amurka: Trump Ya Janye Goyan Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Amurka: Trump Ya Janye Goyan Bayan Yarjejeniyar Nukiliyar Iran

    Oct 13, 2017 19:11

    Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanar da janye goyan bayan kasarsa ga yarjejeniyar nukiliyar da mayan kasashen duniya suka cimma da Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS