-
Iran : Babu Zancen Sake Tattauna Yarjejeniyar Nukiliya_Salehi
Oct 06, 2017 11:02Shugaban hukumar makamashin nukiliya ta Iran, Ali Akbar Salehi, ya bayyana cewa, ba za a sake cimma wata sasantawa game da yarjejeniyar nukiliyar kasar da aka cimma tsakanin manyan kasashen duniya.
-
Sudan Ta Katse Hulda Da Koriya Ta Arewa
Oct 06, 2017 08:22Kasar Sudan ta katse duk wata hulda da Koriya ta Arewa, a wani abu da ake ma kallon cika sharudan da AMurka ta guidaya mata ne kafin a dage mata katunkumi.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Amurka 3 A Yankin Kudu Maso Yammacin Kasar Niger
Oct 05, 2017 07:29Wasu gungun 'yan bindiga sun kai farmaki kan tawagar sojojin Amurka da suke yankin kudu maso yammacin Jamhuriyar Niger kusa da kan iyaka da kasar Mali, inda suka kashe sojojin Amurka uku tare da jikkata wasu biyu na daban.
-
Ministan Wajen Amurka Ya Ce Trump Dakiki Ne, To Sai Dai Ba Zai Yi Murabus Ba
Oct 04, 2017 17:23Ministan harkokin wajen kasar Amurka Rex Tillerson ya bayyana cewar zai ci gaba da zama a wannan matsayi nasa matukar dai yana da wani amfani a cikin gwamnatin, yana mai tabbatar da rahoton da ke cewa ya kira shugaba Trump din a matsayin dakiki.
-
Kungiyar Da'esh Ta Dau Alhakin Kai Harin Las Vegas
Oct 02, 2017 16:18Kungiyar 'yan ta'adda ta Da'esh ko (IS) ta dau alhakin harin bindiga da kawo yanzu ya hallaka mutane 58 a wani wajen rawa a birnin Las Vegas na Amurka.
-
Akalla Mutane 50 Sun Mutu Sakamakon Musayen Wuta A Las Vegas Na Amurka
Oct 02, 2017 11:23Jami'an 'yan sandan kasar Amurka sun bayyana cewar alal akalla mutane 50 sun mutu kana wasu sama da 100 kuma sun sami raunuka sakamakon musayen wuta da ya faru a birnin Las Vegas na jihar Nevada na Amurka.
-
Duniya Na Goyon-bayan Dunkulewar Iraki A Matsayin Kasa Guda
Sep 30, 2017 05:38Kasashen duniya na ci gaba da goyan bayan dunkulewar Iraki a matsayin kasa daya, bayan da Kurdawan aksar suka kada kuri'ar raba gardama, a wani yunkuri na neman 'yancin kan yankin Kurdistan.
-
Zarif: Iran Za Ta Iya Watsi Da Yarjejeniyar Nukiliya Idan Amurka Ta Fice
Sep 29, 2017 11:13Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran za ta iya ficewa daga yarjejeniyar nukiliyan da ta cimma da manyan kasashen duniya a shekara ta 2015 matukar dai Amurka ta fice daga yarjejeniyar.
-
Takunkumin Amurka Ya Gurgunta Sudan_Al-Bashir
Sep 28, 2017 15:38Shugaban kasar Sudan Omar Al-Bashin ya kalubalanci takunkumin tsawan shekaru da Amurka ta kakabawa kasarsa.
-
Rawlings Ya Bukaci Trump Da Ya Kawo Karshen Kugen Yakin Da Yake Kadawa Kan Koriya Ta Arewa
Sep 27, 2017 16:33Tsohon shugaban kasar Ghana Jerry Rawlings ya kirayi shugaban kasar Amurka Donald Trump da ya kawo karshen barazanar da yake yi na kai hari kasar Koriya ta Arewa yana mai cewa wajibi ne yayi hakuri da yanayin siyasar shugaban Koriya ta Arewan kamar yadda duniya ta yi hakuri da yadda yake gudanar da mulkinsa shi ma.