-
Gwamnatin Venezuela Ta zargi Amurka Da Shishigi Cikin Lamurran Cikin Gida Na Kasar
Sep 27, 2017 12:36Ministan harkokin wajen kasar Venezuela Jorge Arasasa ya nuna rashin amincewarsa ga jawaban shugaban kasar Amurka da kuma Priministan kasar Espania a jiya Talata, ya kuma kara da cewa jawaban nasu shishigi ne a cikin lamurran cikin gida na kasar.
-
Kasar Venezuala Ta Zargi Wasu Shugabannin Latin Amurka Da Bin Umurnin Kasar Amurka
Sep 27, 2017 03:02Ministan aikin gona a kasar Venezuala ya bayyana cewa: Shugaban kasar Amurka ne ke juya akalar wasu shugabannin kasashen latin Amurka.
-
Zaben Kurdistan Zai Kara Dagula Al'amuran Tsaro_Amurka
Sep 26, 2017 06:42Amurka ta sanar da cewa ta ji takaici sosai akan zaben raba gardama ballewar yankin Kurdawan Iraki, tare da cewa hakan zai kara dagula al'amuran tsaro da wahalhalu a yankin.
-
Chadi Ta Ji Mamakin Haramtawa 'Yan Kasarta Zuwa Amurka
Sep 26, 2017 06:33Gwamnatin Chadi ta ce ta ji mamaki matuka da kuma rashin sanin dalilin sanya ta a cikin jerin kasashen da matakin shugaba Donald Trump na hana baki shiga Amurka ya shafa.
-
Ma'aikatar Harkokin Wajen Kasar Iran Ta Ce: Shugaba Ruhani Ya Fayyace Siyasar Iran A MDD
Sep 25, 2017 19:36Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Jawabin shugaban kasar Iran a zaman taron babban zauren Majalisar Dinkin Duniya karo na 72 a birnin New York na kasar Amurka ya fito da hakikanin fuskar siyasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran a yankin gabas ta tsakiya dama duniya baki daya.
-
Jiragen Yakin Amurka Sun Kai Hari Libiya
Sep 25, 2017 05:44Babbban komandan dakarun Amurka a Afirka ya sanar da kai hari ta sama kan 'yan ta'adda a kasar Libiya
-
Shugaba Ruhani: Tattaunawa Da Amurka Bata Lokaci Ne Kawai
Sep 21, 2017 05:45Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Ruhani ya kore yiyuwar tattaunawa da Amurka yana mai cewa tattaunawa da ita bata lokaci ne kawai don kuwa ba ta aiwatar da yarjejeniyar da aka cimma da ita.
-
MDD : Trump Ya yi Barazana wa Koriya Ta Arewa da Iran
Sep 20, 2017 05:51Shugaba Donald Trump na Amurka ya yi wa kasashen Koriya ta Arewa da Iran barazana.
-
Sudan Tana Son Amurka Ta Cire Mata Takunkumi
Sep 19, 2017 12:24Shugaban Kasar Sudan Umar Hassan al-Bashir ne ya bayyana bukatar ganin Amurkan ta daukewa kasarsa takunkumi a yayin ganawa da kafafen wats labarun Amurka.
-
Sudan Ta Bukaci Amurka Ta Dage Takunkumin Da Ta Kakaba Mata
Sep 19, 2017 09:13Shugaban kasar sudan ya bukaci mahukuntan Amurka da su dage takunkumin da suka kakabawa kasar sa.