-
Amerika: Donald Trump Ya Zargi Hillary Clinton Da Haddasa Yakin Duniya Na Uku Idan Ta ci Zabe.
Oct 26, 2016 02:55Dan takadar shugabancin Amurka Donald Trump ya zargi Hillary Clinto Da Shirin Tayar da yakin duniya na uku
-
Bon ki Moon Ya Yi Tir Da Sabbin Fadace-Fdacen Kasar Afirka Ta Tsakiya
Oct 26, 2016 02:51Bababn Sakataren Majalisar Dinkin Duniya Ya yi tir da Rikicin Kasar Afirka Ta Tsakiya
-
Kyamar Musulmi Ta Karu Da Kashi 89 Cikin Dari A Amurka
Oct 23, 2016 15:55Sakamakon wani bincike da aka gudanar a kasar Amurka ya nuna cewa an samu karuwar ayyukan laifi na kymar musulmi a kasar Amurka da kimanin kashi 89%.
-
'Yan Takarar Shugabancin Kasar Amurka Sun Tafka Muhawara
Oct 20, 2016 02:18'Yan takarar shugabancin kasar Amurka sun tafka muhawara a tsakaninsu a zagaye na karshe wadda aka kammala kimanin sa'a guda da ta gabata.
-
Matan Amurka sun gudanar da zanga-zangar kin jinin Donald Trump
Oct 19, 2016 03:09Bayan watsuwar kalaman batsa da Dan takarar shugaban kasa na Amurka Donald Trump ya yi , Matan kasar sun gudanar da zanga-zanga a yankuna da dama domin bayana adawar su da shi.
-
Za'a Sha Wahala A Yakin Kwato Birnin Mosul, Inji Obama
Oct 18, 2016 14:21Shugaba Barack Obama na Amurka ya bayyana cewa yakin kwato birnin Mosul Na Iraki daga hannun 'yan ta'adda na IS zai yi wahala sosai, duk da yayi amanar cewa za'a murkushe kungiyar.
-
Amurka Da Saudiyya Sun Cimma Matsaya Kan Tseratar Da 'Yan Ta'addan ISIS A Mausul
Oct 13, 2016 02:05A daidai lokacin da ake shirin fara kaddamar da hare-haren kwato birnin Mausul na kasar Iraki daga hannun 'yan ta'addan wahabiyya takfiriyya na ISIS, Amurka da Saudiya sun cimma matsaya kan tseratar da mayakan kungiyar daga Mausul zuwa yankunan gabashin kasar Syria.
-
Clinton Da Trump Sun Yi Ta Zagin Juna A Muhawara Ta Biyu Kan Takarar Shugabancin Amurka
Oct 10, 2016 08:18Yan takarar neman shugabancin kasar Amurka na jam'iyyun Democrates da kuma Republican sun yi ta zagin juna a muharawa na biyu da suka gudanar a wata jami'a a kasar ta Amurca a jiya.
-
Martanin Duniya Kan Kisan Kiyashin Da Saudiyya Ta Tafka A Yemen
Oct 10, 2016 03:48Kasashen duniya na ci gaba da mayar da martini dangae da hare-haren kisan kiyashi da Saudiyya ta kai kan al’ummar birnin Sana’a fadar mulkin kasar Yemen a ranar Asabar da ta gabata, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da 150 tare da jikkatar wasu daruruwa na daban.
-
Jamus Ta Nuna Fargaba Kan Mummunan Sabanin Da Ke Tsakanin Rasha Da Amurka
Oct 08, 2016 13:52Jamus ta nuna damuwa matuka dangane da yadda ake ci gaba da samun karuwar zaman doya da manja tsakanin Amurka da Rasha a cikin 'yan lokutanan, wanda hakan lamari ne mai matukar hadari ga makomar lamurran siyasa a duniya.