Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

asiya

  • Gwamnatin Myanmar Ta Amince A Warware Matsalar Musulmin Kasar Ta Hanyar Diflomasiyya

    Gwamnatin Myanmar Ta Amince A Warware Matsalar Musulmin Kasar Ta Hanyar Diflomasiyya

    Jan 08, 2017 15:46

    Sakamakon matsin lamba da sha kakkausar ska gwamnatin Myanmar ta amince a warware matsalar musulmin kasar ta hanyar diflomasiyya.

  • Kungiyar OIC Za Ta Gudanar Da Zama Kan Halin Da Musulmin Mayanmar Ke Ciki

    Kungiyar OIC Za Ta Gudanar Da Zama Kan Halin Da Musulmin Mayanmar Ke Ciki

    Jan 04, 2017 17:50

    Ministocin harkkin waje na kungiyar kasashen musulmi ta OIC za ta gudanar da zaman gaggawa kan halin kunci da musulmin Rohingya suke ciki a kasar Myanmar.

  • Musulmin Mayanmar Na Fuskantar Wani Sabon Zalunci Ta Hanyar Kakaba Musu Haraji

    Musulmin Mayanmar Na Fuskantar Wani Sabon Zalunci Ta Hanyar Kakaba Musu Haraji

    Jan 02, 2017 13:54

    Magajin garin birnin Samuna na kasar Myanmar ya kakaba wa musulmi biyan harajin dole a birnin.

  • Gwmnatin Myanmar Na Shirin Raba Musulmi Da Yankunansu

    Gwmnatin Myanmar Na Shirin Raba Musulmi Da Yankunansu

    Dec 27, 2016 17:36

    Gwamnatin kasar Myanmar na shirin raba wasu musulmi da yankunansu, tare da zaunar da wasu 'yan addinin Buda a cikin yankunan nasu a garin Mangdo da cikin lardin Rakhin.

  • Magajin Garin Jakarta Na Fuskatar Zanga-Zanga Saboda Danganta Kalamansa Da Batunci Ga Kur'ani

    Magajin Garin Jakarta Na Fuskatar Zanga-Zanga Saboda Danganta Kalamansa Da Batunci Ga Kur'ani

    Nov 04, 2016 17:48

    Gwamnan birnin Jakarta na kasar Indonesia na fuskantar gagarumar zanga-zanga daga dubban musulmi mazauna birnin, sakamakon wasu kalaman batunci kan kur'an mai tsarki da ake cewa magajin garin birnin ya yi.

  • Gwamnatin Thailand Ta Sanar Da Mutuwar Sarkin Kasar Da Ya Shafe Shekaru 70 A Mulki

    Gwamnatin Thailand Ta Sanar Da Mutuwar Sarkin Kasar Da Ya Shafe Shekaru 70 A Mulki

    Oct 13, 2016 17:41

    Fadar mulkin kasar Thailand ta sanar da cewa sarkin kasar, Bhumibol Adulyadej, wanda shi ne sarkin da ya fi kowanne dadewa a kan karagar sarauta a duniya, ya mutu a wani asibitin da yake kwance yana da shekaru 88 a duniya.

  • Al'ummar Yankin Kashmir na ci gaba da zama a gidajensu bayan gushewar kwanaki da kakaba musu takunkumi da Indiya ta yi.

    Al'ummar Yankin Kashmir na ci gaba da zama a gidajensu bayan gushewar kwanaki da kakaba musu takunkumi da Indiya ta yi.

    Jul 24, 2016 19:13

    Takunkumin Kwana Da Kwanaki A Yankin Kashmir Na Kasar Indiya

  • Halin Ko ta kwana Bayan Kashe Wani Fitaccen Dan ta'adda A Indonesiya.

    Halin Ko ta kwana Bayan Kashe Wani Fitaccen Dan ta'adda A Indonesiya.

    Jul 20, 2016 19:08

    Jami'an tsaron kasar Indonesia, suna shiga cikin halin ko ta kwana, bayan kashe wani dan ta'adda da aka dade ana nema.

  • Mabiya Addinin Buda Na Keta Alfarmar Wurare Masu Tsarki Na Musulmi A Myanmar

    Mabiya Addinin Buda Na Keta Alfarmar Wurare Masu Tsarki Na Musulmi A Myanmar

    Jun 27, 2016 04:25

    Masu tsattsauran ra'ayi na mabiya addinin Buda a kasar Myanmar suna ci gaba da cin zarafin musulmi da keta alfamar masallatai da wuraren ibada na mabiya addinin muslunci.

  • Amnesty Int. Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Rusa Masallacin Musulmi A Myanmar

    Amnesty Int. Ta Bukaci A Gudanar Da Bincike Kan Rusa Masallacin Musulmi A Myanmar

    Jun 25, 2016 15:11

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta Amnesty International ta yi kakkausar suka dangane da farmakin da wasu 'yan addinin Buda suka kai kan wani masallacin musulmi a kasar Myanmar tare da kone shi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS