-
An Sace Wasu 'Yan Kasashen Waje A Burkina Faso
Sep 24, 2018 11:04Rasohanni daga Burkina Faso na cewa an sace wasu 'yan kasashen waje uku dake aiki a yankin Inata dake arewa maso yammacin kasar
-
An Haramta Zurga-zurga Babura A Gabashin Burkina Faso
Sep 19, 2018 15:45Hukumomi a Burkina faso sun haramta zurga-zurga ta babura da kuma a daidaita sahu a yankin gabashin kasar, inda tun watan Agusta da ya gabata fararen hula da dama da kuma jami'an tsaro suka rasa rayukansu, sakamakom hare haren 'yan bindiga.
-
Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 9 A Hare-Haren Da Suka Kai Gabashin Kasar Burkina Faso
Sep 16, 2018 12:45Wasu 'yan ta'adda sun kaddamar da hare-hare a yankunan gabashin kasar Burkina Fasa lamarin da ya lashe rayukan fararen hula tara.
-
Gwamnatin Burkina Faso Zata Sanya Kafar Wando Daya Da 'Yan Ta'adda A Kasar
Sep 09, 2018 11:51Shugaban kasar Burkina Faso ya gudanar da zama ta musamman da jami'an gwamnatinsa domin tattauna hanyar kalubalantar ayyukan ta'addanci a kasar.
-
An Kai Hari Kan Barikin Jami'an Tsaron Jandarma A Burkina Faso
Aug 29, 2018 06:41Jami'an tsaron kasar Burkina Faso sun sanar da mutuwar jami'an tsaro 8 a wani hari da wasu gungun 'yan ta'adda suka kai barikin jami'an tsaron Jandarma a gabashin kasar
-
Tashin Nakiya Ya Hallaka Mutum 6 A Gabashin Burkina Faso
Aug 12, 2018 18:59Akalla Mutum 6 ne suka rasa rayukansu sanadiyar tashin nakiya a gabashin kasar Burkina Faso.
-
MDD, Ta Yi Gargadi Akan Yadda Rikicin Mali Ke Shafar Burkina Faso Da Nijar
Jul 21, 2018 05:48Wakilin musamman na sakatare Janar na MDD, a yammacin Afrika, Mohamed Ibn Chambas, ya shaida wa kwamitin tsaron MDD, yadda rikicin Mali ke dada shafar makobtanta musamman Nijar da Burkina Faso.
-
An Dage Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Milki A Burkina Faso
May 26, 2018 11:01Kotu ta sake dage shari'ar wadanda ake zargi da juyin milki a kasar Burkina Faso
-
An Kashe 'Yan Ta'adda 3 A Burkina Faso
May 23, 2018 11:58Ma'aikatar tsaron kasar Burkina Faso ta sanar da hallaka 'Yan Ta'adda uku a wani sumame da jami'an tsaro suka kai maboyarsu dake Ouagadugou babban birnin kasar.
-
An Koma Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso
May 09, 2018 14:42A Burkina Faso an koma shari'ar wandanda ake zargi da yunkurin juyin mulki a watan Satumba na shekara 2015 bayan dage zaman sau da dama.