Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burkina faso

  • Har Yanzu Akwai Fargabar Yiwuwar kai Harin Ta'addanci A Arewacin Burkina Faso

    Har Yanzu Akwai Fargabar Yiwuwar kai Harin Ta'addanci A Arewacin Burkina Faso

    May 02, 2018 17:45

    Ma'aikata a bangaren shari'a a garin Djibo da ke cikin lardin Soum a arewacin kasar Burkina Faso, sun kaurace ma wuraren ayyukansu saboda fargabar yiwuwar kai hare-haren ta'addanci a garin.

  • Burkina Faso: Fiye Da Mutane Dubu Biyar Sun Zama 'Yan Gudun Hijira

    Burkina Faso: Fiye Da Mutane Dubu Biyar Sun Zama 'Yan Gudun Hijira

    Mar 28, 2018 09:27

    Kungiyar Agaji ta Red cross ta ce mutanen da ke yankin arewacin kasar ta Burkina Faso sun yi hijira ne domin kaucewa hare-haren masu akidar "takfiriyyah'

  • Gwamnatin Burkina Faso Ta Zargin Jami'an Tsohuwar Gwamnatin Kasar Da Ta'addanci

    Gwamnatin Burkina Faso Ta Zargin Jami'an Tsohuwar Gwamnatin Kasar Da Ta'addanci

    Mar 10, 2018 05:23

    Gwamnatin kasar Burkina Faso ta zargi wasu jami'an tsohuwar gwamnatin kasar ta tsohon shugaba Blaise Compaoré da hannu cikin hare-haren ta'addancin da kasar ta fuskanta.

  • Kasashen Nijer,Togo Da Burkina Faso Sun Cimma Yarjejjeniyar Kalubalantar Hare-Haren Ta'addanci

    Kasashen Nijer,Togo Da Burkina Faso Sun Cimma Yarjejjeniyar Kalubalantar Hare-Haren Ta'addanci

    Mar 06, 2018 06:27

    Shugabanin kasashen Nijer, Togo da Burkina Faso sun cimma yarjejjeniyar aikin tare na kalubalantar hare-haren ta'addanci.

  • An Kama Asalin Wadanda Ake Tuhuma A Hare-Haren Wagadugu Na Kasar Borkina Faso.

    An Kama Asalin Wadanda Ake Tuhuma A Hare-Haren Wagadugu Na Kasar Borkina Faso.

    Mar 05, 2018 07:04

    Gwamnatin kasar Borkin Faso ta bada sanarwan kama asalin wadanda ake zaton sune suka kai hare-haren kan ofishin jakadancin kasar Faransa da kuma hedkwatan sojojin kasar a kwanakin da suka gabata a birnin Wagadugu babban burnin kasar..

  • Kungiyar Al-Qa'ida Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Ouagadougou

    Kungiyar Al-Qa'ida Ta Dauki Alhakin Harin Ta'addancin Da Aka Kai Birnin Ouagadougou

    Mar 04, 2018 05:54

    Wata kungiyar ta'addanci da ke da alaka da kungiyar Al-Qa'ida ta dauki alhakin harin ta'addancin da aka kai birnin Ouagadougou, babban birnin kasar Burkina Faso a shekaran jiya Juma'a da yayi sanadiyyar mutuwar mutane kimanin mutane 30, ciki kuwa har da maharan su takwas.

  • Kungiyar G5 Sahel Ta Yi Tir Da Harin Burkina Faso

    Kungiyar G5 Sahel Ta Yi Tir Da Harin Burkina Faso

    Mar 03, 2018 14:32

    Shugaba Isufu Mahamadu na Jamhuriya Nijar, kana shugaban kungiyar kasashen gungun G5 Sahel, ya yi tir da allawadai da jerin hare haren ta'addancin da wasu 'yan bindiga suka kai a birnin Ouagadugu na kasar Burkina Faso a jiya Juma' a.

  • Duniya Tana Ci Gaba Da Yin Tofin Allah Tsine Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Burkina Faso

    Duniya Tana Ci Gaba Da Yin Tofin Allah Tsine Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Burkina Faso

    Mar 03, 2018 12:31

    Kasashen Afrika uku sun yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai birnin Ouagadougou fadar mulkin kasar Burkina Faso a jiya Juma'a.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da hare Hare A Ouagadougou Na Burkin Faso

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da hare Hare A Ouagadougou Na Burkin Faso

    Mar 03, 2018 05:50

    Majalisar dinkin duniya ta fitar wani bayani da ke yin Allah wadai da kakkausar murya dangane da hare-haren da aka kaddamar a jiya Juma'a a birnin Ouagadougou fadar mulkin kasar Burkina Faso.

  • An Kai Hari Ouagadougou Babban Birnin Burkina Faso

    An Kai Hari Ouagadougou Babban Birnin Burkina Faso

    Mar 02, 2018 18:56

    Wasu ‘yan bindiga sun buda wuta a kusa da ofishin jadakancin kasar Faranda da ke Ouagadougou babban birnin kasar Burkina Faso, kafin daga bisani su wuce zuwa shalkwatar tsaron kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS