Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burkina faso

  • An Dage Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    An Dage Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    Feb 28, 2018 11:13

    A Burkina Faso an dage zaman shari'ar wadanda ake zargi da yunkurin kifar da gwamnati a watan Satumba na 2015, da aka fara a jiya Talata.

  • An Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    An Fara Shari'ar Wadanda Ake Zargi Da Juyin Mulki A Burkina Faso

    Feb 27, 2018 11:17

    Yau Talata, an fara shari'ar wandanda ake zargi da yunkurin juyin mulki a watan Satumba na 2015 a Burkina Faso.

  • Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel

    Nijar : Isufu Ya Karbi Shugabancin karba-karba na G5 Sahel

    Feb 07, 2018 05:20

    Shugaba Isufu Mahamadu, na Jamhuriyar Nijar ya karbi shugabancin karba-karba na kungiyar G5 ta kasashen yankin Sahel, a taron shuwagannin kungiyar karo na hudu da ya gudana jiya Talata a birnin Yamai fadar gwamnatin Nijar.

  • Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Burkina Faso 2 A Yankin Da Ke Kusa Da Kan Iyaka Da Kasar Mali

    Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Burkina Faso 2 A Yankin Da Ke Kusa Da Kan Iyaka Da Kasar Mali

    Jan 29, 2018 18:56

    Mahukuntan Burkina Faso sun sanar da cewa: Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kan rundunar tsaron kasar a Gundumar Baraboule da ke kusa da kan iyaka da kasar Mali, inda suka kashe 'yan sanda biyu.

  • Burkina Faso : An Cimma Matsaya Don Ceto Harkar Ilimi

    Burkina Faso : An Cimma Matsaya Don Ceto Harkar Ilimi

    Jan 28, 2018 18:00

    Gwamnati da kungiyoyin na ilimi a Burkina faso sun cimma ta kawo don ceto harkar harkar ilimi data tabarbare a kasar.

  • Masu Zanga-Zanga A Burkina Faso Sun Hana Jama'a Zuwa Wajen Jawabin Shugaban Kasar Faransa

    Masu Zanga-Zanga A Burkina Faso Sun Hana Jama'a Zuwa Wajen Jawabin Shugaban Kasar Faransa

    Nov 28, 2017 19:03

    Masu zanga-zanga sun killace hanyoyin zuwa Jami'ar birnin Ouagadougou na kasar Burkina Faso wajen da shugaban kasar Faransa ke gabatar da jawabi a yau Talata lamarin da ya hana jama'a halattar taron.

  • Burkina Faso: Sojojin Faransa Uku Sun Jikkata Sanadiyyar Harba Musu Makamin Gurneti

    Burkina Faso: Sojojin Faransa Uku Sun Jikkata Sanadiyyar Harba Musu Makamin Gurneti

    Nov 28, 2017 12:03

    Kamfanin dillancin labarun faransa ya ce an kai harin ne jim kadan bayan da shugaban kasar Faransa ya fara ziyarar aiki a cikin kasar.

  • Mutane Biyu Sun Mutu A Wani harin Da Yan Bindiga Suka Kai A Arewacin Burkina Faso

    Mutane Biyu Sun Mutu A Wani harin Da Yan Bindiga Suka Kai A Arewacin Burkina Faso

    Nov 27, 2017 19:02

    Majiyar jami'an tsaro a kasar Borkina Faso ta bayyana cewa mutane biyu ne suka rasa rayukansu a yau Litinin a lokacin da wasu yan bindiga suka kai hare hare a wurare biyu a lardin Yatenga daga arewacin kasar

  • Yan Bindiga Sun Kai Hare-Hare Kan Jami'an Tsaro A Arewacin Kasar Borkina Faso.

    Yan Bindiga Sun Kai Hare-Hare Kan Jami'an Tsaro A Arewacin Kasar Borkina Faso.

    Nov 10, 2017 06:18

    Majiyar jami'an tsaro kasar Borkina Faso ta bada labarin cewa wasu yan bindiga sun kai hare-hare kan jami'an tsaron kasar da suke aiki a kan iyakar kasar da kasar Mali.

  • Burkina : An Yi Jerin Gwanon Tunawa Da Thomas Sankara

    Burkina : An Yi Jerin Gwanon Tunawa Da Thomas Sankara

    Oct 15, 2017 15:47

    A Burkina Faso, daririwan mutane ne suka gudanar da jerin gwano na neman a yi haske da kuma gurfaranar da masu hannu a kisan da akawa tsohon shugaban kasar Thomas Sankara.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS