Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burkina faso

  • Mutane 4 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wata Nakiya A Burkina Faso

    Mutane 4 Sun Mutu Sakamakon Fashewar Wata Nakiya A Burkina Faso

    Sep 28, 2017 11:17

    Rahotanni daga kasar Burkina Faso sun bayyana cewar alal akalla mutane mutane hudu sun rasa rayukansu kana wasu kuma sun sami raunuka sakamakon fashewar wata nakiya a arewacin kasar.

  • HRW Ta Zargi Sojojin Mali Da Burkina Da Cin Zarafin Bil Adama

    HRW Ta Zargi Sojojin Mali Da Burkina Da Cin Zarafin Bil Adama

    Sep 09, 2017 10:10

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kada da kasa cewa da (Human Rights Watch) ta zargi sojojin Mali da Burkina faso da take hakkin bil adama a yakin da suke da mayakan dake ikirari da sunan Islama a tsakiyar kasar Mali.

  • Libiya Tana Shirin Korar

    Libiya Tana Shirin Korar "Yan Gudun Hijirar Da Suka Fito Daga Kasar Burkina Faso

    Sep 05, 2017 09:24

    Jami'an hukumar hijira ta kasar Libya sun ce; Za a kori yan ci rani ba bisa doka ba da suka fito daga kasar Burkina Faso su 99.

  • Burkina Faso : Ruftawar Mahakar Zinari Ta Yi Ajalin Mutum 8

    Burkina Faso : Ruftawar Mahakar Zinari Ta Yi Ajalin Mutum 8

    Aug 28, 2017 05:55

    A Burkina Faso mutane takwas ne suka rasa rayukansu a wani wajen hakar zinari ba bisa ka'ida ba dake tsakiyar kasar.

  • An Yi Jana'izar Kakakin Majalisar Dokokin Burkina Faso

    An Yi Jana'izar Kakakin Majalisar Dokokin Burkina Faso

    Aug 24, 2017 18:13

    A Burkina dubban mutane ne suka halarci jana'izar kakakin majalisar dokokin kasar Salif Diallo, wanda Allah ya yi wa rasuwa a ranar 19 ga watan Agustan nan da muke ciki.

  • Burkina Faso: An yi Zanga-zangar Yin Tir Da Ayyukan Ta'addanci.

    Burkina Faso: An yi Zanga-zangar Yin Tir Da Ayyukan Ta'addanci.

    Aug 20, 2017 18:15

    Daruruwan mutanen kasar ne su ka shiga cikin Zana-zangar da aka yi a birnin Ouagadougou, domin yin Allah wadai da harin ta'addancin da aka kai wa kasar.

  • Shugaban Majalisar Dokokin Burkina Faso Ya Rasu

    Shugaban Majalisar Dokokin Burkina Faso Ya Rasu

    Aug 19, 2017 11:08

    Allah ya yi wa kakakin majalisar dokokin Burkina faso rasuwa a yau Asabar a birnin Paris na ksar Faransa.

  • Nakiya Ta Kashe Sojojin Burkina Faso Uku

    Nakiya Ta Kashe Sojojin Burkina Faso Uku

    Aug 18, 2017 11:18

    Rahotanni daga Burkina faso na cewa sojojin kasar uku ne suka rasa rayukansu a yayin da motarsu ta taka nakiya a lardin Turonata dake karamar hukumar Tongomayel dake yankin Sahel a arewacin Wagadugu babban birnin kasar.

  • Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)

    Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)

    Aug 16, 2017 05:37

    Harin Ta'addanci A Kasar Burkina Faso. ( sharhi)

  • Malaman Kur'ani Biyu Ne 'Yan Kuwait Aka Kashe A Harin A Burkina Faso

    Malaman Kur'ani Biyu Ne 'Yan Kuwait Aka Kashe A Harin A Burkina Faso

    Aug 15, 2017 17:43

    Gwamnatin kasar Kuwait ta sanar da cewa, 'yan kasar guda biyu da aka kasha akasar Burkina Faso dukkaninsu malaman addinin muslunci ne.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS