Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

burkina faso

  • An Kama Mutane 6 Da Ake Zargi Da Hannu Cikin Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    An Kama Mutane 6 Da Ake Zargi Da Hannu Cikin Harin Ta'addanci A Burkina Faso

    Jun 02, 2016 17:18

    Majiyoyin tsaro a kasar Burkina Faso sun bayyana cewar jami'an tsaro a kasar sun cafke wasu mutum shida da ake zargi da hannu a wani harin ta'addanci da aka kai birnin Ouagadougou, babban birnin kasar a watan Janairun da ya wuce.

  • Burkina Faso na shirin janye rabin sojojinta daga yankin Darfour

    Burkina Faso na shirin janye rabin sojojinta daga yankin Darfour

    May 15, 2016 11:01

    A wani mataki na kalubalantar barazanar ta'addanci a doron kasarta, Burkina Faso na shirin janye rabin sojojinta 850 dake yankin Darfour, a cewar ma'aikatar tsaron kasar.

  • Burkina Faso : Kotun Soji Zata Sake Neman Sammacin Compaore Da Soro

    Burkina Faso : Kotun Soji Zata Sake Neman Sammacin Compaore Da Soro

    May 01, 2016 05:51

    Kotun soja a kasar Burkina Faso ta ce zata sake neman sammacin Blaise Compaore da shugaban majalisar dokokin kasar Cote d'Ivoire Guillaume Soro, bayan wastsi da sammacin farko bisa rashin wuja mai karfi.

  • Burkina Faso : An Soke Sammacin Kame  Compaore Da Guillaume Soro

    Burkina Faso : An Soke Sammacin Kame Compaore Da Guillaume Soro

    Apr 29, 2016 04:07

    Kotun karya shari'a a Burkina Fasa, ta soke sammacin kasa da kasa na kotun sojin kasar kan kame tsohon shugaban kasar Blaise Compaore da kuma kakakin majalisar dokokin kasar Ivory Coast Guillaume Soro.

  • Burkina Faso Ta Kara Jan Damarar Yaki Da Ta'addanci A Duk Fadin Kasar

    Burkina Faso Ta Kara Jan Damarar Yaki Da Ta'addanci A Duk Fadin Kasar

    Apr 15, 2016 02:54

    Shugaban kasar Burkina Faso ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ganin ta kawo karshen bullar duk wani aikin ta'addanci a cikin kasar.

  • Benin: Patrice Talon, Ya Yi Alkawarin Yin Wa'adin Mulki Guda

    Benin: Patrice Talon, Ya Yi Alkawarin Yin Wa'adin Mulki Guda

    Apr 07, 2016 05:54

    Sabon shugaban kasa Benin Patrice Talon ya yi alkawarin yin wa'adin mulki daya, kamar yadda yayi alkawari a yakin neman zaben sa.

  • Daruruwan 'Yan Kasar Ivory Coast Sun Yi Gudun Hijira Zuwa Kasar Burkina Faso

    Daruruwan 'Yan Kasar Ivory Coast Sun Yi Gudun Hijira Zuwa Kasar Burkina Faso

    Mar 29, 2016 10:35

    Mahukuntan kasar Burkina Faso sun sanar da cewa; Daruruwan 'yan kasar Ivory Coast sun tsallaka kan iyakar kasarsu domin neman mafaka a cikin kasar Burkina Faso.

  • An yi barazanar kai hari kan jami'an kasar Burkina Faso

    An yi barazanar kai hari kan jami'an kasar Burkina Faso

    Mar 13, 2016 09:47

    Wata Kungiya dake dauke da makamai a kasar Burkina Faso ta yi barazanar kaiwa Jami'an tsaron kasar hai matukar ba a saki mutananta ba.

  • Ban Ki-Moon Ya Bayyana Damuwarsa Kan Yadda Ayyukan Ta'addanci Ke Habaka A Nahiyar Afrika

    Ban Ki-Moon Ya Bayyana Damuwarsa Kan Yadda Ayyukan Ta'addanci Ke Habaka A Nahiyar Afrika

    Mar 03, 2016 19:15

    Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana tsananin damuwarsa kan yadda ayyukan ta'addanci ke kara habaka a kasashen nahiyar Afrika tare da gabatar da bukatar hada karfi tsakanin kasashen duniya domin kawo karshen ta'addanci.

  • Kasar Ivory Coast Ta Ba Wa Blaise Compaore Shaidan Zama Dan Kasar

    Kasar Ivory Coast Ta Ba Wa Blaise Compaore Shaidan Zama Dan Kasar

    Feb 25, 2016 06:26

    Gwamnatin kasar Ivory Coast ta sanar da cewa ta ba wa hambararren shugaban kasar Burkina Faso Blaise Compaore takardar zama dan kasar lamarin da zai iya yin kafar ungulu ga kokarin gwamnatin kasar Burkina Fason na mika mata shi don hukunta shi kan zargin da ake masa na hannu cikin kisan gillan da aka yi wa tsohon shugaban kasar Thomas Sankara

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS