-
An Kama Mutane 6 Da Ake Zargi Da Hannu Cikin Harin Ta'addanci A Burkina Faso
Jun 02, 2016 17:18Majiyoyin tsaro a kasar Burkina Faso sun bayyana cewar jami'an tsaro a kasar sun cafke wasu mutum shida da ake zargi da hannu a wani harin ta'addanci da aka kai birnin Ouagadougou, babban birnin kasar a watan Janairun da ya wuce.
-
Burkina Faso na shirin janye rabin sojojinta daga yankin Darfour
May 15, 2016 11:01A wani mataki na kalubalantar barazanar ta'addanci a doron kasarta, Burkina Faso na shirin janye rabin sojojinta 850 dake yankin Darfour, a cewar ma'aikatar tsaron kasar.
-
Burkina Faso : Kotun Soji Zata Sake Neman Sammacin Compaore Da Soro
May 01, 2016 05:51Kotun soja a kasar Burkina Faso ta ce zata sake neman sammacin Blaise Compaore da shugaban majalisar dokokin kasar Cote d'Ivoire Guillaume Soro, bayan wastsi da sammacin farko bisa rashin wuja mai karfi.
-
Burkina Faso : An Soke Sammacin Kame Compaore Da Guillaume Soro
Apr 29, 2016 04:07Kotun karya shari'a a Burkina Fasa, ta soke sammacin kasa da kasa na kotun sojin kasar kan kame tsohon shugaban kasar Blaise Compaore da kuma kakakin majalisar dokokin kasar Ivory Coast Guillaume Soro.
-
Burkina Faso Ta Kara Jan Damarar Yaki Da Ta'addanci A Duk Fadin Kasar
Apr 15, 2016 02:54Shugaban kasar Burkina Faso ya jaddada aniyar gwamnatinsa na ganin ta kawo karshen bullar duk wani aikin ta'addanci a cikin kasar.
-
Benin: Patrice Talon, Ya Yi Alkawarin Yin Wa'adin Mulki Guda
Apr 07, 2016 05:54Sabon shugaban kasa Benin Patrice Talon ya yi alkawarin yin wa'adin mulki daya, kamar yadda yayi alkawari a yakin neman zaben sa.
-
Daruruwan 'Yan Kasar Ivory Coast Sun Yi Gudun Hijira Zuwa Kasar Burkina Faso
Mar 29, 2016 10:35Mahukuntan kasar Burkina Faso sun sanar da cewa; Daruruwan 'yan kasar Ivory Coast sun tsallaka kan iyakar kasarsu domin neman mafaka a cikin kasar Burkina Faso.
-
An yi barazanar kai hari kan jami'an kasar Burkina Faso
Mar 13, 2016 09:47Wata Kungiya dake dauke da makamai a kasar Burkina Faso ta yi barazanar kaiwa Jami'an tsaron kasar hai matukar ba a saki mutananta ba.
-
Ban Ki-Moon Ya Bayyana Damuwarsa Kan Yadda Ayyukan Ta'addanci Ke Habaka A Nahiyar Afrika
Mar 03, 2016 19:15Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana tsananin damuwarsa kan yadda ayyukan ta'addanci ke kara habaka a kasashen nahiyar Afrika tare da gabatar da bukatar hada karfi tsakanin kasashen duniya domin kawo karshen ta'addanci.
-
Kasar Ivory Coast Ta Ba Wa Blaise Compaore Shaidan Zama Dan Kasar
Feb 25, 2016 06:26Gwamnatin kasar Ivory Coast ta sanar da cewa ta ba wa hambararren shugaban kasar Burkina Faso Blaise Compaore takardar zama dan kasar lamarin da zai iya yin kafar ungulu ga kokarin gwamnatin kasar Burkina Fason na mika mata shi don hukunta shi kan zargin da ake masa na hannu cikin kisan gillan da aka yi wa tsohon shugaban kasar Thomas Sankara