Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Chadi

  • Yan Gudun Hijirar Chadi Suna Komawa Gida Saboda Rashin Tsaro A Kasar Niger

    Yan Gudun Hijirar Chadi Suna Komawa Gida Saboda Rashin Tsaro A Kasar Niger

    Jul 31, 2017 06:37

    Hukumar Kolin Kula da 'Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: 'Yan gudun hijirar kasar Chadi da suke rayuwa a yankunan kasar Niger sun fara komawa kasarsu saboda da matsalolin tsaro a kasar ta Niger.

  • Chadi : Ana Adawa Da Goyan Bayan Da Kasashen Yamma Ke Baiwa Deby

    Chadi : Ana Adawa Da Goyan Bayan Da Kasashen Yamma Ke Baiwa Deby

    Jul 12, 2017 05:47

    'Yan adawa a Chadi sun kalubalanci goyan bayan da kasashen yamma ke baiwa gwamnatin shugaban kasar Idriss Deby Itmo.

  • Barazanar Chadi Ta Janye Sojojinta Daga Cikin Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya A Nahiyar Afrika

    Barazanar Chadi Ta Janye Sojojinta Daga Cikin Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya A Nahiyar Afrika

    Jun 29, 2017 05:00

    Shugaban kasar Chadi ya yi barazanar daukan matakin janye sojojin kasarsa daga duk wata rundunar wanzar da zaman lafiya da sulhu a nahiyar Afrika sakamakon matsalar tattalin arziki.

  • Taho Mu Gama Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Haram A Yankin Tabkin Tchadi

    Taho Mu Gama Tsakanin Sojoji Da 'Yan Boko Haram A Yankin Tabkin Tchadi

    Jun 26, 2017 19:09

    Sojojin Tchadi Sun Hallaka Mayakan Boko Haram 162 a wani Sumame da suka kai musu a yankin Tabkin Tchadi.

  • Shugaban Kasar Chadi Ya Ce Karancin Kudi Yana Iya Shafar Yaki Da Ta'addanci A Yankin

    Shugaban Kasar Chadi Ya Ce Karancin Kudi Yana Iya Shafar Yaki Da Ta'addanci A Yankin

    Jun 25, 2017 17:28

    Shugaban kasar Chadi Idris debi ya bayyana cewa rashin samun tallafin a bangaren sojojinta da suke tabbatar da zaman lafiya a kasashen waje zai tilasa mata janye sojojinsa daga wadan nan kasashe.

  • MDD Ta Bukaci Kasashen Yankin Tabkin Tchadi Da Suka Himma Wajen Yaki Da Boko Haram

    MDD Ta Bukaci Kasashen Yankin Tabkin Tchadi Da Suka Himma Wajen Yaki Da Boko Haram

    Jun 13, 2017 11:20

    Babban Saktaren MDD Ya Bukaci kasashen Yankin Tabkin Tchadi da suka azama wajen kawar da ta'addancin kungiyar Boko Haram

  • 'Yan Adawan Chadi Sun Yi Watsi Da Taron Kasa Da Shugaban Kasar Ya Ke Shiryawa

    'Yan Adawan Chadi Sun Yi Watsi Da Taron Kasa Da Shugaban Kasar Ya Ke Shiryawa

    Jun 10, 2017 17:10

    Jam'iyyun adawar kasar Chadi sun yi watsi da taron kasa da shugaban kasar Idriss Deby yake kokarin shiryawa da nufin magance rikicin siyasa da ya kunno kai a kasar tun bayan sake zabansa a matsayin shugaban kasa a karo na biyar da aka yi a watan Aprilun shekarar bara ta 2016.

  • Gwamnatocin Sudan Da Chadi Sun Kulla Yarjejeniyar Komawar 'Yan Gudun Hijira Kasarsu

    Gwamnatocin Sudan Da Chadi Sun Kulla Yarjejeniyar Komawar 'Yan Gudun Hijira Kasarsu

    Jun 01, 2017 19:22

    Gwamnatin Sudan da Chadi sun rattaba hannu kan yarjejeniyar komawar 'yan gudun hijira zuwa kasashensu bisa radin kansu.

  • Chadi : An Kori Ministoci biyu Saboda Almubazzaranci

    Chadi : An Kori Ministoci biyu Saboda Almubazzaranci

    May 31, 2017 05:52

    Shugaba Idriss Deby Itmo na Chadi ya kori wasu ministocinsa biyu bisa zargin almubazzaranci da dukiyar kasa.

  • Kananan Yara Suna Tagaiyara A Sansanin 'Yan Gudun Hijirar Kasar Chadi

    Kananan Yara Suna Tagaiyara A Sansanin 'Yan Gudun Hijirar Kasar Chadi

    May 18, 2017 12:15

    Jami'an kula da ayyukan jin kan bil-Adama a kasar Chadi sun sanar da cewa: Kananan yaran kasar Sudan da suke rayuwa a sansanonin 'yan gudun hijirar kasar Chadi suna fama da matsalar karacin abinci mai gina jiki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS