Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Chadi

  • Kasashen Nijar, Mali Da Chadi Sun Cimma Yarjejeniyar Aiki Tare A Fagen Lamurran Shari'a

    Kasashen Nijar, Mali Da Chadi Sun Cimma Yarjejeniyar Aiki Tare A Fagen Lamurran Shari'a

    May 11, 2017 05:51

    Kasashen Nijar, Mali da Chadi sun sanya hannu kan wata yarjejeniya ta aiki tare a tsakaninsu a fagen lamurran da suka shafi shari'a a kokarin da kasashen suke yi na fada da matsaloli na tsaro da suke fuskanta.

  • Rundunar Sojin Chadi Ta Tabbatar Da Kashe Sojojinta 9

    Rundunar Sojin Chadi Ta Tabbatar Da Kashe Sojojinta 9

    May 06, 2017 17:18

    Rundinar sojin Chadi ta tabbatar a hukumance da kashe sojojinta tara da kuma jikkatar wasu 20 a yayin wani hari da 'yan ta'addan boko haram suka kai masu a garin Kaiga.

  • Chad:  Kotu Ta Yanke Zaman Kurkuku Na Tsawon Watanni 6 Ga Wasu Mutane Biyu Masu Fafutuka.

    Chad: Kotu Ta Yanke Zaman Kurkuku Na Tsawon Watanni 6 Ga Wasu Mutane Biyu Masu Fafutuka.

    May 05, 2017 06:26

    A jiya alhamis ne wata kotun birnin Njamina ta yanke hukuncin zaman kurkuku na watanni 6 ga Nadjo Kaina da Betrand Solloh.

  • Kotu Ta Tabbatar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yankewa Hissene Habre

    Kotu Ta Tabbatar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yankewa Hissene Habre

    Apr 28, 2017 05:55

    Kotun musamman ta kungiyar Tarayyar Afirka ta tabbatar da hukuncin daurin rai-da-ran da aka yanke wa tsohon shugaban kasar Chadi Hissene Habre bayan da aka same shi da aikata laifufukan yaki lokacin da ya ke kan karagar mulkin kasar Chadin.

  • Hukumar Abinci Ta FAO Ta Yi Gargadi Kan Bullar Masifar Karancin Abinci A Yankin Tafkin Chadi

    Hukumar Abinci Ta FAO Ta Yi Gargadi Kan Bullar Masifar Karancin Abinci A Yankin Tafkin Chadi

    Apr 09, 2017 07:14

    Hukumar samar da abinci da kula da ayyukan noma ta Majalisar Dinkin Duniya "FAO" ta yi gargadi kan yiyuwar bullar masifar karancin abinci a yankin tafkin Chadi sakamakon rikicin kungiyar Boko Haram.

  • Yan Adawar Siyasa A Chadi Sun Bukaci Gudanar Da Zabukan 'Yan Majalisun Kasar

    Yan Adawar Siyasa A Chadi Sun Bukaci Gudanar Da Zabukan 'Yan Majalisun Kasar

    Mar 11, 2017 12:08

    Yan adawa a kasar Chadi sun bukaci gudanar da zabukan 'yan Majalisun Dokokin Kasar a lokacin da doka ta tsayar.

  • Tawagar MDD Ta Gana Da Hukumomin Nijar Da Chadi

    Tawagar MDD Ta Gana Da Hukumomin Nijar Da Chadi

    Mar 05, 2017 11:19

    Tawagar kwamitin tsaro na MDD dake ran gadi a yankin tafkin Chadi ta samu ganawa da hukumomin Nijar dana Chadi .

  • An Sace Wani Dan Gwagwarmaya A Chadi

    An Sace Wani Dan Gwagwarmaya A Chadi

    Feb 27, 2017 05:26

    Rahotanni daga Chadi na cewa wasu mutane da ba'a san ko suwa ne ba ko kuma manufarsu sun sace wani dan gwagwarmaya a kasar.

  • Shugaban Kasar Chadi Yayi Garanbawul Wa Majalisar Ministocinsa

    Shugaban Kasar Chadi Yayi Garanbawul Wa Majalisar Ministocinsa

    Feb 06, 2017 17:31

    Shugaban kasar Chadi Idriss Deby Itno ya sanar da yin gagarumin garanbawul wa majalisar ministocinsa inda ya shigo da sabbin fuskoki cikin sabuwar majalisar ministocin.

  • Gwamnatin Chadi Ta Sanar Da Sake Dage Lokacin Zabe Saboda Matsalar Kudi

    Gwamnatin Chadi Ta Sanar Da Sake Dage Lokacin Zabe Saboda Matsalar Kudi

    Feb 04, 2017 05:36

    Shugaban kasar Chadi Idriss Derby ya sake sanar da jinkirta lokacin zaben ‘yan majalisar kasar wanda ya kamata a gudanar da shi tun a bariya, saboda matsalar rashin kudi da ake fuskanta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS