-
Kasashen Nijar, Mali Da Chadi Sun Cimma Yarjejeniyar Aiki Tare A Fagen Lamurran Shari'a
May 11, 2017 05:51Kasashen Nijar, Mali da Chadi sun sanya hannu kan wata yarjejeniya ta aiki tare a tsakaninsu a fagen lamurran da suka shafi shari'a a kokarin da kasashen suke yi na fada da matsaloli na tsaro da suke fuskanta.
-
Rundunar Sojin Chadi Ta Tabbatar Da Kashe Sojojinta 9
May 06, 2017 17:18Rundinar sojin Chadi ta tabbatar a hukumance da kashe sojojinta tara da kuma jikkatar wasu 20 a yayin wani hari da 'yan ta'addan boko haram suka kai masu a garin Kaiga.
-
Chad: Kotu Ta Yanke Zaman Kurkuku Na Tsawon Watanni 6 Ga Wasu Mutane Biyu Masu Fafutuka.
May 05, 2017 06:26A jiya alhamis ne wata kotun birnin Njamina ta yanke hukuncin zaman kurkuku na watanni 6 ga Nadjo Kaina da Betrand Solloh.
-
Kotu Ta Tabbatar Da Hukuncin Daurin Rai Da Rai Da Aka Yankewa Hissene Habre
Apr 28, 2017 05:55Kotun musamman ta kungiyar Tarayyar Afirka ta tabbatar da hukuncin daurin rai-da-ran da aka yanke wa tsohon shugaban kasar Chadi Hissene Habre bayan da aka same shi da aikata laifufukan yaki lokacin da ya ke kan karagar mulkin kasar Chadin.
-
Hukumar Abinci Ta FAO Ta Yi Gargadi Kan Bullar Masifar Karancin Abinci A Yankin Tafkin Chadi
Apr 09, 2017 07:14Hukumar samar da abinci da kula da ayyukan noma ta Majalisar Dinkin Duniya "FAO" ta yi gargadi kan yiyuwar bullar masifar karancin abinci a yankin tafkin Chadi sakamakon rikicin kungiyar Boko Haram.
-
Yan Adawar Siyasa A Chadi Sun Bukaci Gudanar Da Zabukan 'Yan Majalisun Kasar
Mar 11, 2017 12:08Yan adawa a kasar Chadi sun bukaci gudanar da zabukan 'yan Majalisun Dokokin Kasar a lokacin da doka ta tsayar.
-
Tawagar MDD Ta Gana Da Hukumomin Nijar Da Chadi
Mar 05, 2017 11:19Tawagar kwamitin tsaro na MDD dake ran gadi a yankin tafkin Chadi ta samu ganawa da hukumomin Nijar dana Chadi .
-
An Sace Wani Dan Gwagwarmaya A Chadi
Feb 27, 2017 05:26Rahotanni daga Chadi na cewa wasu mutane da ba'a san ko suwa ne ba ko kuma manufarsu sun sace wani dan gwagwarmaya a kasar.
-
Shugaban Kasar Chadi Yayi Garanbawul Wa Majalisar Ministocinsa
Feb 06, 2017 17:31Shugaban kasar Chadi Idriss Deby Itno ya sanar da yin gagarumin garanbawul wa majalisar ministocinsa inda ya shigo da sabbin fuskoki cikin sabuwar majalisar ministocin.
-
Gwamnatin Chadi Ta Sanar Da Sake Dage Lokacin Zabe Saboda Matsalar Kudi
Feb 04, 2017 05:36Shugaban kasar Chadi Idriss Derby ya sake sanar da jinkirta lokacin zaben ‘yan majalisar kasar wanda ya kamata a gudanar da shi tun a bariya, saboda matsalar rashin kudi da ake fuskanta.