Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Congo Braziville

  • Dubban mutane sun fara gudu daga gidajensu a birnin Brazaville na kasar Kongo.

    Dubban mutane sun fara gudu daga gidajensu a birnin Brazaville na kasar Kongo.

    Apr 05, 2016 09:08

    Sakamakon tashin hankali, Dubban mutane sun fara gudu daga gidajensu a birnin Brazaville na kasar Kongo.

  • 'Yan tawaye sun kai hari  kan ofishin 'yan sandar birnin Brazaville na kasar Congo

    'Yan tawaye sun kai hari kan ofishin 'yan sandar birnin Brazaville na kasar Congo

    Apr 04, 2016 10:01

    Al'ummar babban birnin Congo sun wayi gari cikin tashin hankali na musayar wuta tsakanin 'yan tawaye da jami'an 'yan sanda

  • Congo : An Kirayi Jama'a Da Su Kalubalanci Zaben Nguesso

    Congo : An Kirayi Jama'a Da Su Kalubalanci Zaben Nguesso

    Mar 26, 2016 16:19

    'Yan takara hudu a zaben shugaban kasar Congo sun yi kira ga daukacin al'umma kasar dasu kalubalanci zaben da shugaban kasar Denis Sassou Nguesso ya lashe tun zagayen farko.

  • Congo : N'Guesso Ya Lashe Zabe Tun Zagayen Farko

    Congo : N'Guesso Ya Lashe Zabe Tun Zagayen Farko

    Mar 24, 2016 04:29

    Shugaban kasar Congo Denis Sassou Nguesso ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi ranar lahadi a kasar da kashi 60% na kuri'un da aka kada.

  • Shugaba Nguesso Na Kan Gaba A Zaben Shugaban Kasar Kongo

    Shugaba Nguesso Na Kan Gaba A Zaben Shugaban Kasar Kongo

    Mar 23, 2016 10:08

    Rahotanni daga kasar Kongo na nuni da cewa shugaban kasar Denis Sassou Nguesso shi ne kan gaba da gaggarumin rinjaye a zaben shugaban kasar da aka gudanar a ranar Lahadi da ta gabata, duk kuwa da zargin da 'yan adawa suke yi na tafka magudi.

  • Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya Ta Yanke Wa Tsohon Mataimakin Shugaban Congo Hukunci

    Kotun Manyan Laifuka Ta Duniya Ta Yanke Wa Tsohon Mataimakin Shugaban Congo Hukunci

    Mar 23, 2016 04:38

    Kotun manyan laifuka ta duniya ta yanke hukunci kan tsohon mataimakin shugaban Congo Jean Pierre Bemba, bisa laifin aikata cin zarafin dan adam a lokacin da yake jagorantar kungiyar 'yan tawaye a 2002 zuwa 2003.

  • Shugaban Kongo Na Kokarin Ta Zarce, 'Yan Adawa Na Zarginsa Da Magudi

    Shugaban Kongo Na Kokarin Ta Zarce, 'Yan Adawa Na Zarginsa Da Magudi

    Mar 18, 2016 16:43

    Shugaban kasar Kongo Sassou Nguesso na shirin sake ci gaba da shugabanci kasar a zaben jin ra'ayin al'ummar kasar da za ta gudanar a jibi Lahadi inda yake fatan al'ummar kasar za su ba shi da damar ci gaba da mulkinsa na shekaru 32 a kasar lamarin da 'yan adawa suka yi watsi da shi suna zarginsa da kokarin murguda sakamakon zaben.

  • Congo : Nguesso Yayi Alkawarin Lashe Zabe Tun Zagayen Farko

    Congo : Nguesso Yayi Alkawarin Lashe Zabe Tun Zagayen Farko

    Mar 06, 2016 06:26

    Shugaba Denis Sassoun Nguesso na Congo dake yayi alkawarin lashe zaben shugaban kasar na ranar 20 ga watan nan tun zagayen farko.

  • Gwamnatin Congo Ta Bada Umurnin Kama Wani Dan Takarar Neman Kujerar Shugabancin Kasar

    Gwamnatin Congo Ta Bada Umurnin Kama Wani Dan Takarar Neman Kujerar Shugabancin Kasar

    Feb 20, 2016 16:22

    Babban mai gabatar da kara na kasar Congo Brazavile ya bada

  • Bincike Akan Tuhumar Dakarun Kare Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniyar A Afirka Ta TSakiya

    Bincike Akan Tuhumar Dakarun Kare Zaman Lafiya Na Majalisar Dinkin Duniyar A Afirka Ta TSakiya

    Feb 16, 2016 12:57

    Majalisar Dinkin Duniya Za ta binciki dakarunta na tabbatar da zaman lafiya a kasar Afirka ta tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS