Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

donald trump

  • Rouhani: Iran Ba Ta Nemi Ganawa Da Shugaban Amurka Donald Trump Ba

    Rouhani: Iran Ba Ta Nemi Ganawa Da Shugaban Amurka Donald Trump Ba

    Sep 26, 2018 11:19

    Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rouhani ya bayyana cewar bai taba neman tattaunawa ko ganawa da shugaban kasar Amurka Donald Trump ba, yana mai cewa babu wani amfani cikin irin wannan tattaunawar.

  • Shugaban Kasar Iran Bai Da Wani Shiri Na Ganawa Da Trump A New York

    Shugaban Kasar Iran Bai Da Wani Shiri Na Ganawa Da Trump A New York

    Sep 25, 2018 08:01

    Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa bai da wani shiri na ganawa da shugaban kasar Amurka a taron MDD na shekara shekara karo na 73.

  • Amurka Ta Fasa Kawo Batun Iran A Komitin Tsaro Na MDD A Ranar 26 Na Watannan.

    Amurka Ta Fasa Kawo Batun Iran A Komitin Tsaro Na MDD A Ranar 26 Na Watannan.

    Sep 18, 2018 11:48

    Jaridar washington Post ta kasar Amurka ta bayyana cewa gwamnatin kasar Amurka ta sawya shawara kan shugabancin Shugaba Donal Trump Taron komitin tsaron na majalisar dinkin duniya a ranar 26 ga watan satumba da muke ciki don tattauna batun Iran.

  • John Kerry Ya Bayyana Ficewar Amurka Daga 'Yarjejeniyar Muhalli Da Rashin Tunani

    John Kerry Ya Bayyana Ficewar Amurka Daga 'Yarjejeniyar Muhalli Da Rashin Tunani

    Sep 15, 2018 09:21

    Kamfanin dillancin labarun Associated Press ya ambato tsohon sakataren harkokin wajen kasar Amurkan yana cewa; Fita daga yarjejeniyar da Trump ya yi shi ne aikin da babu tunani a cikinsa da wani shugaban kasar Amurka ya yi a tsawon tarihi.

  • Kungiyar Hamas Ta Bayyana Gwamnatin Trump A Matsayin Barazanar Tsaro Na Duniya

    Kungiyar Hamas Ta Bayyana Gwamnatin Trump A Matsayin Barazanar Tsaro Na Duniya

    Sep 14, 2018 13:00

    Kakakin kungiyar gwagwarmayar musulinci ta Palastinu wato Hamas ya ce gwamnatin Shugaban Donal Trump na Amurka barazana ga harakokin tsaro da Sulhu na Duniya

  • Obama Yayi Kakkausar Suka Ga Siyasar Gwamnatin Trump

    Obama Yayi Kakkausar Suka Ga Siyasar Gwamnatin Trump

    Sep 08, 2018 10:28

    Tsohon shugaban kasar Amurka, Barack Obama, yayi kakkausar suka ga yadda shugaban kasar Donald Trump yake gudanar da mulkinsa yana mai cewa hakan ne ma zai sa a samu karin fitowar mutane yayin zabe na gaba da nufin kawar da wannan gwamnatin.

  • Trump Ya Gargadi Gwamnatin Syria Kan Yunkurin Kwato Idlib Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Trump Ya Gargadi Gwamnatin Syria Kan Yunkurin Kwato Idlib Daga Hannun 'Yan Ta'adda

    Sep 04, 2018 12:29

    Shugaban kasar Amurka ya gargadi gwamnatin kasar Syria kan yunkurin da take yi tare da taimakon Rasha da Iran domin kwato yankin Idlib daga hannun 'yan ta'addan takfiriyyah masu da'awar jihadi.

  • An Yi Alkawarin Bayar Da Taimakon Kudade Ga Kasashen Da Boko Haram Ta Addaba

    An Yi Alkawarin Bayar Da Taimakon Kudade Ga Kasashen Da Boko Haram Ta Addaba

    Sep 04, 2018 12:28

    Gwamnatin kasar Jamus ta yi alkwarin bayar da wasu makudaden kudade a matsayin tallafi ga kasashen da Boko Haram ta addaba.

  • Wasu 'Yan Majalisar Amurka Na Hankoron Kiran Trump Domin Amsa Tambayoyi

    Wasu 'Yan Majalisar Amurka Na Hankoron Kiran Trump Domin Amsa Tambayoyi

    Aug 28, 2018 12:55

    Wasu daga cikin 'yan majalisar dokokin Amurka da suka hada 'yan jam'iyyar Democrat da kuma 'yan Republican, sun fara hankoron ganin an aike wa Donald Trump da kiraye domin ya bayyana a gabansu.

  • Manoman Afrika Ta Kudu Sun Yi Allah Wadai Da Tsoma Bakin Donald Trump A Harkokin Kasarsu

    Manoman Afrika Ta Kudu Sun Yi Allah Wadai Da Tsoma Bakin Donald Trump A Harkokin Kasarsu

    Aug 26, 2018 19:05

    Manoman Afrika ta Kudu sun bayyana rashin jin dadinsu kan matakin da shugaban kasar Amurka ya dauka na tsoma baki a harkokin cikin gidan kasarsu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS