-
Kungiyar ISIS Ta Dauki Alkahin Tagwayen Harin Da Aka Kai Faransa
Mar 23, 2018 17:27Kungiyar ta'addancin nan ta ISIS ta dauki alhakin harin bindiga tare da garkuwa da mutane a wani katafaren shago da ke Kudancin Faransa, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutane akalla uku.
-
Mali: An Jikkata Sojojin Kasar Faransa Biyar
Mar 22, 2018 18:49Mai magana da yawun Sojojin Faransa Patrik Steiger ya ce; An jikkata sojojin biyar ne a wani harin da aka kai musu yankin Kidal.
-
An Gabatar Wa Sarkozy Cajin Zargin Karbar Kudaden Yakin Neman Zabe Daga Gaddafi
Mar 22, 2018 05:20Ma'aikatar shari'ar kasar Faransa ta sanar da tsohon shugaban kasar Faransa Nicolas Sarkozy a hukumance fara gudanar da bincikensa dangane da zargin da ake masa na karbar miliyoyin Euro daga wajen tsohon shugaban kasar Libiya Mu'ammar Gaddafi don yakin neman zabensa a shekara ta 2007.
-
Jami'an Tsaro Sun Kame Tsohon Shugaban Kasar Faransa
Mar 20, 2018 12:09An kama Nicholas Sarkozy ne bisa zarginsa da ake yi da cin hancin da rashawa a lokacin zaben shugaban kasa na 2007.
-
Macron: Trump Ya Yi Kure Dangane Da Matakin Da Ya Dauka A Kan Quds
Mar 09, 2018 05:00Shugaban kasar Faransa Emanuel Macron ya bayyana cewa, matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka dangane da birnin Quds babban kure ne.
-
Ministan Harkokin Wajen Kasar Faransa Ya Fara Ziyarar Aiki A Tehran
Mar 05, 2018 07:22Ministan harkokin wajen kasar Faransa tare da tawagarsa sun iso birnin Tehran a safiyar yau Litinin don hudanar da ziyarar aikin ta kwanaki 2.
-
Kalubalen Dake Gaban Ministan Harkokin Wajen Faransa A Ziyararsa A Iran
Mar 05, 2018 05:57A wani lokaci nan gaba ne ake sa ran ministan harkokin wajen Faransa zai gana da manyan jami'an gwamnatin Jamhuriya Musulinci ta Iran, a ziyararsa a kasar.
-
An Dakile Yunkurin Harin Ta'addanci Biyu A Faransa
Feb 25, 2018 10:51Mukumomi a Faransa sun sanar dakile harin ta'addancin biyu tun daga watan Janairu da ya gabata zuwa yanzu.
-
Siriya : Ana Ci Gaba Da Kiran Tsagaita Wuta A Gabashin Ghouta
Feb 23, 2018 17:00Kungiyar Tarayya Turai ta yi kira da babbar murya akan a tsagaita buda wuta a yankin gabashin Ghouta na Siriya, a daidai lokacin da kwamitin tsaro ke shirin kada kuri'a kan samar da shirin tsagaita wuta a wannan yankin.
-
Faransa Ta Hallaka Masu Da'awar Jihadi 10 A Mali
Feb 15, 2018 05:51Majiyoyin tsaro a Mali, sun ce a kalla mayakan dake da'awar jihadi goma ne suka hallaka a wani harin sama da na kasa da sojin Faransa suka kai a arewacin Mali.