Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

gabas ta tsakiya

  • Yunkurin MDD, Na Farfado Da Tattauwar Sulhu A Yemen

    Yunkurin MDD, Na Farfado Da Tattauwar Sulhu A Yemen

    Jun 19, 2018 06:01

    Yunkurin na Majalisar Dinkin Duniya, na ganin ta farfado da tattaunawar sulhu tsakanin masu rikici a Yemen, na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza fada a birnin Hodaida wanda ya kunshi tashar ruwa a yammacin kasar ta Yemen.

  • Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Kiran Tsawaita Tsagaita Wuta

    Afganistan : Taliban Ta Yi Watsi Da Kiran Tsawaita Tsagaita Wuta

    Jun 17, 2018 16:54

    Kungiyar Taliban a Afganistan ta yi watsi da kiran shugaban kasar, Ashraf Ghani, na tsawaita tsagaita wuta a dalilin karshen watan Ramadan.

  • Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude

    Yemen : Kwamitin Tsaro MDD, Ya Bukaci A Bar Tashar Ruwan Hudaida Bude

    Jun 15, 2018 05:51

    Kwamitin tsaron Majalisar Dinkin Duniya, ya bukaci a bar tashar ruwan Hudaida a bude, domin bada damar ci gaba da shigar kayan agaji a birnin, domin kaucewa kara dagula al'amuran jin kai a wannan kasa wacce aka wa kallon mafi muni a duniya.

  • MDD : Harin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Hodeida Zai Kara Dagula Al'ammura A Yemen

    MDD : Harin Da Saudiyya Ta Kaddamar A Hodeida Zai Kara Dagula Al'ammura A Yemen

    Jun 13, 2018 14:46

    Majalisar Dinkin Duniya, ta ce tana ci gaba da tattaunawa domin kaucewa zubar da jini a birnin Hodeida na kasar Yemen, inda kawancen da Saudiyya ke jagoranta ya kaddamar da hari a yau Laraba.

  • Afganistan: Taliban Ta Amince Da Tsagaita Wuta Don Karshen Ramadan

    Afganistan: Taliban Ta Amince Da Tsagaita Wuta Don Karshen Ramadan

    Jun 09, 2018 14:39

    Kungiyar 'yan ta'adda ta taliban ta sanar da tsagaita buda wuta tsakaninta da sojojin Afganistan, a karshen watan Ramadan, wanda kuma shi ne irinsa na farko a cikin shekaru 17 bayan da sojojin kasashen ketare karkashin jagorancin Amurka suka kawar da mulkin daga hannun 'yan taliban din.

  • Gaza : An Yi Jana'izar 'Yar Agajin Da Sojojin Mamaya Suka Kashe

    Gaza : An Yi Jana'izar 'Yar Agajin Da Sojojin Mamaya Suka Kashe

    Jun 03, 2018 05:51

    A Palasdinu, dubban mutane ne suka halarci jana'izar 'yar agajin nan da sojojin mamaya na Isra'ila suka kashe t aharbin bindiga a kusa da iyaka da zirin Gaza.

  • Ana Bore Kan Karin Kudaden Man Fetur Da Wutar Lantarki A Jordan

    Ana Bore Kan Karin Kudaden Man Fetur Da Wutar Lantarki A Jordan

    Jun 01, 2018 15:14

    Rahotanni daga Jordan, na cewa akwai yiwuwar masu bore su sake fitowa, duk da kiran da Sarkin kasar, Abdallah II, ya yi ga gwamnati akan ta soke shirin nan na karin kudadden man fetur da kuma na wutar lantarki.

  • Siriya : Assad Ya Yi Barazanar Yakar Mayakan Dake Samun Goyan Bayan Amurka

    Siriya : Assad Ya Yi Barazanar Yakar Mayakan Dake Samun Goyan Bayan Amurka

    May 31, 2018 10:05

    Shugaba Bashar al-Assad, na Siriya, ya yi barazanar yin amfani da karfi kan mayakan Kurdawa dana Larabawa dake samun goyan bayan Amurka.

  • MDD Ta Damu Kan Bullar Sabon Rikici A Gaza

    MDD Ta Damu Kan Bullar Sabon Rikici A Gaza

    May 30, 2018 10:53

    Majalisar dinkin duniya ta yi kira da a kai zuciya nesa don hana kara tsananta yanayin da ake ciki a zirin gaza.

  • Iran: Amurka Da H.K.Isra'ila Gami Da Saudiyya Suke Tada Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    Iran: Amurka Da H.K.Isra'ila Gami Da Saudiyya Suke Tada Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya

    May 28, 2018 06:27

    Mai bada shawara ta musamman ga shugaban Majalisar Shawarar Musulunci ta Iran kan harkokin kasa da kasa ya bayyana cewa: Kasar Amurka da Haramtacciyar kasar Isra'ila gami da 'yar koransu Saudiyya ce suke goyon bayan ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS