-
Ko Kun San Na (332) Talata 26 ga Watan Bahman Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Feb 11, 2017 00:35Yau Talata 26-Bahman-1395H.Sh=16-J-Awwal-1438H.K.=14-Febreru-2017M.
-
Ko Kun San Na (331) Litinin 25 ga Watan Bahman Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Feb 11, 2017 00:30Yau Litinin 25-Bahman-1395H.Sh=15-J-Awwal-1438H.K.=13-Febreru-2017M.
-
Ko Kun San Na (330) Lahadi 24 ga Watan Bahman Shekara Ta 1395 Hijira Shamsia
Feb 11, 2017 00:21Yau Lahadi 24-Bahman-1395H.Sh=14-J-Awwal-1438H.K.=12-Febreru-2017M.
-
Ruhani:Iran za ta mayar da martani kan duk wata barazana
Feb 10, 2017 11:18Shugaban kasar Iran Dakta Hasan Rauhani ya ce har abada Al'ummar kasar Iran ba za su kauce daga hanyar goyon bayan juyin Juya halin musulinci da kuma Jagoran juyin juya halin musulinci gami da gajiyar d Imam Khumaini(k.S) wanda ya kafa Jumhoriyar musulinci ta Iran
-
Sharhi: A Yau Ne Aka Cika Shekaru 38 Da Samun Nasarar Juyin Islama A Kasar Iran
Feb 10, 2017 03:05A yau ne al'ummar kasar Iran ke gudanar da bukukuwan cika shekaru 38 da samun nasarar juyin juya halin mulsunci a karkashin jagorancin marigayi Imam Khomenei, wanda ya yi sanadiyyar kawo karshen mulkin fir'aunanci da kama karya a kasar a karkashin masarautar sarki Shah a cikin shekara ta 1979.
-
Miliyoyin Al'ummar Iran Na Gudanar Da Bukukuwan Shekaru 38 Da Nasarar Juyin Musulunci Na Kasar
Feb 10, 2017 02:02Rahotanni daga bangarori daban-daban na kasar Iran na nuni da cewa miliyoyin al'ummar kasar ne suka ci gaba da fitowa kan titunan kasar don gudanar da gudanar da jerin gwanon tunawa da shekaru 38 da samun nasarar juyin juha halin Musulunci a kasar.
-
Ruhani: Karfin Sojin Kasar Iran Na Kare Kai Ne
Feb 09, 2017 13:05Shugaban kasar Iran Dr Hassan Ruhani ya bayyana cewa karfin sojen JMI na kare kai ne kai, kasar Iran bata taba mamayar wata kasa ba kuma ba ta da niyyar yin haka a nan gaba.
-
Rasha Da Iran Za Su Soke Izinin Shiga Cikin Kasashensu (Visa) A Tsakaninsu
Feb 08, 2017 16:54Kasashen Iran Iran da Rasha na shirin soke iznin shiga cikin kasashen ga 'yan kasashen biyu da suke da sha'awar ziyartar kasashen.
-
Shugaba Rauhani: Wajibi Ne Al'ummar Iran Su yi Tsayin Daka Domin Fuskantar Abokan Gaba.
Feb 08, 2017 03:16Shugaban na Kasar Iran ya ci gaba da cewa fitowar al'umma a yayin zanga-zangar 22 ga watan Bahman wajibi ne domin murkushe makircin makiya.
-
Iran : Imam Ali Khamenei Ya Yi Watsi Da Barazana Trump
Feb 07, 2017 08:50Jagoran juyin juya halin musulinci na Iran, Ayatollahi Sayyid Ali Khamenei, yayi watsi da duk wata barazana ta shugaba Donald Trump na Amurka a kan kasarsa.