-
Ko Kunsan na (75) 13 ga watan Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
May 28, 2016 10:39Yau Alhamis 13-Khurdod-1395H.SH=26-Shaaban-1437H.K.=02-Yuni-2016M
-
Ko Kunsan na (74) 12 ga watan Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
May 28, 2016 10:37Yau Laraba 12-Khurdod-1395H.SH=25-Shaaban-1437H.K.=01-Yuni-2016M
-
Ko Kunsan na (73) 11 ga watan Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
May 28, 2016 10:28Yau Talata 11-Khurdod-1395H.SH=24-Shaaban-1437H.K.=31-Mayu-2016M
-
Ko Kunsan na (72) 10 ga watan Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
May 28, 2016 10:23Yau Litinin 10-Khurdod-1395H.SH=23-Shaaban-1437H.K.=30-Mayu-2016M
-
Ko Kunsan na (71) 09 ga watan Khurdod shekara ta 1395 Hijira Shamsia
May 28, 2016 10:12Yau Lahadi 09-Khurdod-1395H.SH=22-Shaaban-1437H.K.=29-Mayu-2016M
-
Iran Ta Bawa Saudia Dama Har Zuwa Gobe Lahadi Don Tsaida Matsayi Kan Zuwan Mutanen Kasar Hajjin Bana
May 28, 2016 01:09Shugaban hukumar Hajji da Umra na kasar Iran Sa'eed Ohadi ya ce hukumarsa ta bawa kasar Saudia zuwa gobe Lahadi don ta tsaida abu guda kan bukatun da hukumar ta gabatar mata don zuwa iraniwa hajji bana.
-
Iran Na Mutunta Yarjejeniyar Nukiliya, Inji Hukumar IAEA
May 27, 2016 12:51Hukumar makamashin nukiliya ta duniya ta fitar da wani rahoto yau Juma'a wanda ke cewa, Iran na ci gaba da mutunta yarjejeniyar nukiliyar da aka cimma da ita a watan Janairu tare da mayan kasashen duniya duniya.
-
Jagora Ya Gana Da Iyalan Shahid Mustafa Badruddeen
May 27, 2016 00:42Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya bayyana tsohon babban kwamandan dakarun kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Shahid Mustafa Badruddeen a matsayin wani jarumi kana kuma tsayayyen dan gwagwarmaya don haka yayi masa fatan samun karin matsayi da daukaka a wajen Allah Madaukakin Sarki.
-
Tawagar Jami'an Hukumar Hajji Na Iran Zata Isa Saudiya Don Tattaunawa Ta Karshe Dangane Da Hajjin Bana
May 24, 2016 11:43Tawagar ma'aikatar Hajji na kasar Iran karkashin shugabancin shugaban ma'aikatar da kuma wasujami'ai shidda zasu bar Tehran zuwa saudia
-
Iran, Indiya Da Afghanistan Sun Cimma Yarjejeniyoyin Shige Da Fice A Tsakaninsu
May 23, 2016 13:56Kasashen Iran, Indiya da Afghanistan sun sanya hannu kan wata yarjejeniya ta bangarori uku da ake kira da yarjejeniyar Chabahar don samar da babbar hanyar yada da zango da kuma hanyoyin sufuri tsakanin kasashen uku.