Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

iran

  • Jami'a Mai Kula Da Lamuran Harkokin Wajen Tarayyar Turai Ba Zata Halarci Taron Gangami A Kan Iran Ba

    Jami'a Mai Kula Da Lamuran Harkokin Wajen Tarayyar Turai Ba Zata Halarci Taron Gangami A Kan Iran Ba

    Jan 18, 2019 06:47

    Wata majiya ta Tarayyar Turai ta bayyana Federica Mugareni jami'a mai kula da lamuran harkokin waje na tarayyar ba zata halarci taron "gangami a kan Iran" wanda Amurka zata jagoranta a kasar Polanda ba

  • Iran : Zarif, Ya Bukaci Amurka Ta Gaggauta Sakin 'Yar Jadidar PRESSTV

    Iran : Zarif, Ya Bukaci Amurka Ta Gaggauta Sakin 'Yar Jadidar PRESSTV

    Jan 17, 2019 04:38

    Ministan harkokin wajen Jamhuriya Muslinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya bukaci Amurka data gaggauta sakin 'yar jaridar nan ma'aikaciyar tashar talabijin ta kasa da kasa mallakin Iran, PRESSTV, cewa da Mardiyat Hashimi da hukumar leken asiri ta kasar FBI ke tsare da.

  • Zarif Ya Gana Da Shugaban Kasar Iraki

    Zarif Ya Gana Da Shugaban Kasar Iraki

    Jan 15, 2019 13:14

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad Zarif tare da wata babbar tawaga suna gudanar da wata ziyarar aikia kasar Iraki, inda a yau ya gana da shugaban kasar barham Saleh.

  • Kasar Nicaragua Ta Mika Ta'aziyar Rasuwar Wasu Sojojin Kasar Iran Ga Jagora

    Kasar Nicaragua Ta Mika Ta'aziyar Rasuwar Wasu Sojojin Kasar Iran Ga Jagora

    Jan 15, 2019 07:21

    Shugaban kasar Nicaragua ya mika ta'aziyarsa ga jagoran juyin juya halin musulunci da kuma shugaban kasar Iran dangane da rasuwar wasu sojojin kasar a wani hatsarin jirginn sama da ya rutsa da su a jihar Albus daga yammacin birnin tehran.

  • Iran Ta Ja Kunnen Poland, Game Da Taron Amurka A Kasar

    Iran Ta Ja Kunnen Poland, Game Da Taron Amurka A Kasar

    Jan 14, 2019 05:41

    Ma'aikatar harkokin wajen Jamhuriya Musulinci ta Iran, ta Iran ta kira jami'in kula da harkokin waje na kasar Poland, dake birninTehran, domin nuna masa matukar bacin ranta dangane da wani taro na kyammar Iran din, da Amurka ke shirin gudanarwa a kasar ta Poland.

  • Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kasashen Turai

    Iran Ta Mayar Da Martani Ga Kasashen Turai

    Jan 10, 2019 04:37

    Iran ta mayar wa da kasashen turai martani kan kakaba mata da sabbin takunkumi kan zargin da kasar Danemark ta yi na alakanta wani shirin kisa ga wani mutum a cikin kasarta da tace yana da alaka da wasu jami'an leken asirin Iran.

  • Babban Bankin Iran Ta Gabatar Da Bukatar A Cire Sifiri 4 Daga Kudaden Kasar

    Babban Bankin Iran Ta Gabatar Da Bukatar A Cire Sifiri 4 Daga Kudaden Kasar

    Jan 08, 2019 06:53

    Ministan tattalin arziki da baitul mali na kasar Iran ya bayyana cewa batun shafe sifiri guda 4 a cikin kudaden Iran yana gaban kwararru don bada shawara kan aikin.

  • Iran: Trump Yana Mafarkin Da Ya Ce Irana Ta Bukaci Tattaunawa Da Gwamnatinsa

    Iran: Trump Yana Mafarkin Da Ya Ce Irana Ta Bukaci Tattaunawa Da Gwamnatinsa

    Jan 07, 2019 12:25

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ta yi watsi da zancen shugaban kasar Amurka na cewa Iran tana bukatar tattaunawa da gwamnatinsa.

  • Iran Zata Kara Dankon Zumunci Da Maurintania

    Iran Zata Kara Dankon Zumunci Da Maurintania

    Jan 05, 2019 07:00

    Jakadan kasar Iran a kasar Mauritania yan gana da Firai Ministan kasar A Ranar Alhamis da ta gabata inda suka tattauna batun karfafa dangantaka tsakanin kasashen biyu.

  • Gidan Talabijin Na Hausatv Ya Fara Watsa Shirye Shiryensa A Nau'in Hoto (HD)

    Gidan Talabijin Na Hausatv Ya Fara Watsa Shirye Shiryensa A Nau'in Hoto (HD)

    Jan 01, 2019 15:15

    Shugaban tashar talabijin din kasa da kasa ta Hausatv, Dr. Muhammad Reza Hatami ya sanar da fara watsa shirye-shiryen wannan tasha ta Hausatv da za a ci gaba da yi a awoyi 24 bisa yanayin hoto mai inganci nau'in (HD).

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS