-
Syria: Iran Za Ta Gina Cibiyoyin Samar Da Wutar Lantarki 5 A Birnin Aleppo
Aug 26, 2017 14:31Shugaban Kamfanin samar da wutar lantarki na Iran ya ce; Cibiyoyin da za a gina za su rika bai wa birnin na Aleppo wutar lantarki
-
Ko Kun San Na (166) Asabar 11 Ga Watan Shahrivar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsiyya.
Aug 26, 2017 08:42You Asabar 11-Shahrivar-1396H.SH=11-Zulhajji-1438H.K.=02-Satumba-2017M.
-
Ko Kun San Na (165) Jumma'a 10 Ga Watan Shahrivar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsiyya.
Aug 26, 2017 08:37You Jumma'a 10-Shahrivar-1396H.SH=10-Zulhajji-1438H.K.=01-Satumba-2017M.
-
Shirin Kasar Qatar Na Karfafa Alaka Da Jamhuriyar Musulunci Ta Iran
Aug 25, 2017 00:17Ma'aikatar harkokin wajen kasar Qatar ta bayyana cewa: Cikin gaggawa zata dauki matakin dawo da jakadarta zuwa Jamhuriyar Musulunci ta Iran domin karfafa alaka a tsakanin kasashen biyu.
-
Ko Kun San Na (164) Alhamis 09 Ga Watan Shahrivar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsiyya.
Aug 24, 2017 05:59You Alhamis 09-Shahrivar-1396H.SH=09-Zulhajji-1438H.K.=31-Augustan-2017M.
-
Ko Kun San Na (163) Laraba 08Ga Watan Shahrivar Shekara Ta 1396 Hijira Shamsiyya.
Aug 24, 2017 05:53You Laraba 08-Shahrivar-1396H.SH=08-Zulhajji-1438H.K.=30-Augustan-2017M.
-
Hukumar IAEA Bata Da Hurumin Binciken Rumbunan Ajiye Makaman Kasar Iran
Aug 23, 2017 07:20Komitin tsaro da harkokin kasashen waje na majalisar dokokin JMI ya ce hukumar IAEA bata da hurumin binciken rumbunan ajiye makaman kasar Iran .
-
Sabon Jakadan Najeriya A Iran Alh. Hamza Ibrahim Tsiga Ya Gana Da Dr. Zarif
Aug 22, 2017 09:53Sabon jakadan Najeriya a Jamhuriyar Musulunci ta Iran Alh. Hamza Ibrahim Tsiga, ya gana da ministan harkokin wajen Iran Dr Muhammad Jawad zarif.
-
Ko Kun San na (48) Lahadi Ga Watan Urdeebehesht Shekara Ta 1396 Hijira Kamariyya
Aug 22, 2017 12:24Yau Lahadi 17-Urdeebehesht-1396H.Sh=10-Shaaban-1438H.K.= 07-Mayu-2017M
-
Ko Kun San Na (42) 11 Watan Urdeebehesht shekara ta Ta 1396 Hijira Shamsiyya.
Aug 22, 2017 12:08Yau Litinin 11-Urdeebehesht-1396H.SH=04-Shaaban-1348H.K=01-Mayu-2017M